Tumgik
#kashi kano
avfanatics · 1 month
Text
Kinoshita Himari 木下ひまり
Kashii Kano 香椎花乃
Mori Hinako 森日向子
35 notes · View notes
isausmanmohd · 1 year
Photo
Tumblr media
HIRA CIKIN SHEHU IBRAHIM(Kashi Na BAKWAI(07); WANE NE SAHIBUL FAIDHA(Shehu Ibrahim Nyass(R.A)??? *. 'KIRANSA ZUWA GA ADDINI; An Yi An Yi Ai Kwana Da Shi Hanyar Da Halarar Ta Bi Ya 'Ki, Sai Ka Ga SHEHU(R.A) Ya Bayyanawa Duniya Ku6utarsa Ga Barin Wannan Muridi, Ku Ji Abin Da Yake Fada Cikin Wata Wasika Da Ya Aiko Da Ita Kano, Yana Bayyana Korar Wani Shehi Daga Faidha Da Addini Da Ma Musuluncin Gaba 'Daya(Muna Da Ruwaya Ingatacciya Cewa Shehu Ya Yi Masa Afuwa a 'Karshe): ومنهم عبد الله جعفر، مطرود عن الطريقة التجانية، مطرود عن الملة المحمدية، مطرود عنا في الدنيا والآخرة وكل من صحبه وهو معه في ذلك، فليبلغ الشاهد الغائب، فإني بريئ من كل من تولاه، وهذا لله بالله في الله، ونحن لا تأخذنا في الله لومة لائم، لا نحب إلا أهل الله ولا نحب أحدا إلا في الله، وإن كان حضر – وهو ولي من أولياء الله – يقول لنبي مرسل(هذا فراق بيني وبينك) تبين أننا لا نصحب أحدا إلا إذا لازم امتثال الأمر واجتناب النهي... SHEHU IBRAHIM(R.A) Kenan; Dama Ya Ce: فلا أنال راحة في القلب *** وفي البسيطة يعاصى ربي Ma'ana:"Ba Zan Sami Hutu Cikin Zuciyata Ba, Muddin Ana Sa6awa ALLAH a Bayan 'Kasa". Lalle Shehu Bai San Hutu Ba a Rayuwarsa, Ya Zaga Ko'ina Na Duniya, Abin Da Ya Bada Damar Cudanya Da Mazajen Musulunci Da Shehu, Ga Shi Wayayye Bai Yin Farmaki Bisa Aqidun Mutane, Bai Yin Raddi Ko Tsokana, Abin Mamaki Ne Ka Ji Shehu Yaje Karbala Ya Ziyarci Kabarin Sayyidina Husaini Jikan MANZON ALLAH(S.A.W), a Lokacin Da Sa’udiyya Take Kafirta Duk Wanda Ya Je Saboda Kuskuren Fahimta, Amma Shehu Ya Je, Kuma Sai Da Yasa Faisal Sarkin Makkan Ma Ya Je: لدى كربلا زرت الحسين توسلا *** لوالده الأرضى إلى الله طالبا Kai An Yi Lokacin Da Murtadhas Sadar Ya Ziyarci Kaulakh, Shehu Ya Sa Shi Ya Ja Sallar Juma'a, Muridai Sukai Magana Shehu Ya Ce Don Kakansa Na Sa Shi Ba Don Shi'a Ba(Na Kar6i Wannan Ruwaya Daga Shehu Isma'ila Mai Diwani, Shi Kuma Daga Shehu Musa Ghana Shi Kuwa Da Shi Aka Yi). (Daga Alkalamin; Dr. Muhammad Nazifi Bichi). ALLAH KA SADA MU DA DUKKAN ALKHAIRAN DAKE CIKIN WANNAN WATAN, AMEEEEN. https://www.instagram.com/p/CoCxtCLoYmD/?igshid=NGJjMDIxMWI=
0 notes
hausafilmstv · 4 years
Text
Kalli kayatattun hotunan yanda Kanawa ke nunawa Sarki Sanusi Soyayya
CIKIN HOTUNA: Yadda Kanawa Suka Dinga Rububin Sarki Sanusi II A Hanyarsa Ta Zuwa Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Asibitin Kashi Na Dala Dake Kano.
cigaba da karatu » from Hutudole: labarai da hausa https://ift.tt/2Zl1w4a via https://ift.tt/2whmJRK
0 notes
nigeriannation · 6 years
Text
Hisba Ta Kai Samame Unguwar Danbare Da Dakatsalle A Kano Daga Na’ima Abubakar, Kan Rundunar Hisba ta Jihar Kano a KoKarin da ta ke na umarni da aikin alhairi da hani da mummuna aiki, ta kai wani samame unguwar Danbare dake Karamar Hukumar Kumbotso a Jihar Kano, Jami’in da ya jagoranci tawagar da takai samamen Malam Sani Zailani ya bayyana cewa an samu nasarar damKe samari da ‘yan mata waDanda ke gudanar da harkokin baDala, Shaye Shaye da kuma masu yawon ta zubar a Unguwar Danbare. Alokacin Samamen rundunar ta Hisba tayi nasarar cika hannu da waDanca matasan da aka yi ittifaKin cewa suna wannan baKar ta’ada ne ba tare da sahalewar iyayensu ba, Hukumar wadda kullum aikinta shi ne ganin al’umma ta tsarkaka daga munanan ayyukan da ake fatan ganin an samu ingantacciyar al’umma. Haka zalika Rununduna ta Hisba ta sake kai irin wannan samame garin Dakatsalle dake Karamar Hukumar Bebeji inda anan ma hukumar tayi sa’ar damKe wasu masu yawon tazubar wandaacikinsu har akwai waDan ke Dauke da ciki, da aka tambayi mai Dauke da cikin ko ina waDanda yayi mata cikin sai tace ya gudu ya barta, amma dai da yawa na nuna cewa suna sana’ar sayar da abinci ne. Darakta Hukumar Hisbarna Jihar Kano Malam Abba Sa’idi Sufi da yake Karin haske kan wannan samame da hukumar takai y atabbatarwa da wakiliyarmu cewa wannan na cikin ayyukan Hukumar Hisba, saboda haka ya bayyana cewa za’a tantance waDanda wannan shi ne kamun farko da aka yi masu, inda za’a yi masu wa’azi tare da yin nasiha garesu, sauran kuma masu kunnen Kashi bayan kammala bincike za’a gurfanar dasu gaban kulliya domin girbar abinda suka shuka. A tattaunawar da aka gudanar da wasu waDanda aka kama sun bayyana nadamar su tare da roKon yi masu afuwa bisa alKawarin cewa ba zasu sake aikata irin wannan laifi ba — Leadership Hausa Newspapers
http://dlvr.it/QSvQ39
0 notes
dakeake-blog · 7 years
Photo
Tumblr media
DAKE AKE GLOBAL🌹 Salamun alaikum wa rahmatullah wa barakatuh yan uwana barkanmu da wannan lokaci da fatan Allah yayi mana mafita ta alkhair a rayuwarmu gabadaya. Nemi zuciyar ka ta tabbata akan tsoron Allah da sonsa da fatan gamuwa dashi lafiya ﻋﻦ ﺃَﻧَﺲٍ ﺭﺿﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ ﻗَﺎﻝَ ‏( ‏( ﻛَﺎﻥَ ﺭَﺳُﻮﻝُ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻳُﻜْﺜِﺮُ ﺃَﻥْ ﻳَﻘُﻮﻝَ : ‏( ‏( ﻳَﺎ ﻣُﻘَﻠِّﺐَ ﺍﻟْﻘُﻠُﻮﺏِ ﺛَﺒِّﺖْ ﻗَﻠْﺒِﻲ ﻋَﻠَﻰ ﺩِﻳﻨِﻚَ ‏) ‏) Anas Allah ya yarda dashi yace: Manzon Allah S.A.W ya kasance yana yawaita fadin:((ya mai juya zukata ka tabbatar da zuciya ta akan addinika.)) Ku sani ya yan uwana masu albarka, zuciyar nan da kuke gani a kirjin kowanne dan Adam, hakika ta kasu kashi-kashi, kamar haka; Zuciya akwai: 1. Wacce aka rayata akan taqawa tsoron Allah da sonshi da fatan gamuwa dashi tana mai yarda dashi. 2. Akwai wacce aka gina ta da son rai. 3. Sannan akwai wacce kuma yau tana tsoron Allah gobe kuma ta saba masa. Amma idan aka dage aka fi karfinta, sai a tsai da ita kamar ta farkon. Ya mai juya zukata ka tabbatar da zukatanmu akan addininka ALLAH KA RAYA MU AKAN DAIDAI DA YIN BIYAYYA A GAREKA, KA KIYAYE MU ZAMIYA DA ƁAREWAR RAYUWA RUBUTA: Yahaya Bin Galadima GYARAWA: Hadiza Balanti chediyar yan gurasa YAƊAWA: Cibiyar yaɗa alkhair da inganta zamantakewa ta DAKE AKE GLOBAL CONSULTANCY www.dakeake.wordpress.com (at Kano State)
0 notes
isausmanmohd · 1 year
Photo
Tumblr media
TARIHIN SHEHU IBRAHIM INYASS A HARSHEN HAUSA Shine Sheikh Ibrahim dan Shehu Adullahi Inyass. An Haifeshi Agarin (daiban yasin) gari ne da mahaifinsa yakafa a kaulakh dake kasar senegal. Ranar alhamis Bayan la`asar 15 rajab ,1900. Hijra 1320. Ya tashi akan kularwar mahaifinsa, ya Haddace Al-Qur'ani a Hannun mahaifin sa Acikin kananan shekaru Ya wallafa littafi A rana daya yana da shekaru 21 aduniya. Ya turo ilimi Zahiri dana Badini Har Ya zama baida Tamka a Fagen ilimi a duk duniya. Ya zama Gagara Misali acikin son ANNABI (S.A.W) da yabon sa. Faiyar da Shehu Ahmadu Tijjani mai Darika yai Bushara da Zuwanta ta Bayyana a Hannunsa a HiJra 1348. Yayi HIJra daga garinsu Kaulaka Ranar Safiyar Sallah 1939. Ya tafi HaJJin Farko 1937 kuma a wannan shekara ce ya hadin da sarkin kano shehu Abdullahi Bayaro (sarkin AlhaJi) wanda shine Asalin shigowar shehu Nigeria Shehu yai wallafa littafai Ba’ adadi daga cikin akwai, shahararren Duwaninsa da "Kashiful ILbas da Ruhul –Adat . Ya haifi ″yaya 75 MAZA da MATA Ya rayu shekaru 75 Ya rasu A Asibitin London Rana 15 ga Rajab. An rufeshi A Madinarsa a Gaban Masallacinsa Raularsa ta Zama Abin Ziyara a Kowa ne Lokaci A na Masa Lakabi da sunaye Kamar haka: •Shehul Islam •Abu Ishaq •Sahibul Faidha •Inyass. Happy Maulid Of Maulana Shehu Ibrahim Inyass Wannan sakon tana zuwa muku ne daga taskar Umar Chobbe Allah yakaramashi Karama Amin https://www.instagram.com/p/CoCBWMLI-ta/?igshid=NGJjMDIxMWI=
0 notes
voahausa · 4 years
Link
A Daina Shan Kwaya: A cikin shirin mu na wannan mako wanda ya zamana kashi na biyu wakilin Muryar Amurka Mahmud Ibrahim Kwari da ke Kano a Najeriya ya ci gaba da hira da Chairman na NDLEA Muhammad Mustapha Abdullah akan abinda suke yi da miyagun kwayoyin da suka kwato da kuma hukuncin shuka gubar. via Voice of America Hausa
0 notes