Tumgik
#Iko Kawai
Text
Tumblr media Tumblr media Tumblr media Tumblr media
Earth Defense Girl Iko-chan (1987)
1 note · View note
mahounomanga · 1 year
Text
Chikyuu Bouei Shoujo Iko-chan
One of the interesting side effects of defining this blog's scope in the way that I have is that, for better or for worse, only focusing on magical girl manga that don't have anime adaptations automatically filters out almost every multimedia franchise. Sure we've talked about a couple manga adaptations of big live action productions, but there's a difference between that and a series that spreads itself across a handful of mediums simultaneously. Most magical girl multimedia projects from Japan will throw an anime of some form into the mix. Which is to say most, but not all. Today we'll be taking a look at a series which, throughout the late 80s and early 90s, released manga, a video game, a live action series, and more, but has no anime.
Tumblr media
Chikyuu Bouei Shoujo Iko-chan (Terrestrial Defense Girl Iko) started as a live action direct-to-video series in 1987. The protagonist is Iko Kawai, a middle schooler who one day helps a member of the intergalactic police she sees lying unconscious on the pavement, and as a reward she is gifted a high tech headset called the Super Incom. The Super Incom allows her to use ESP to do what she believes is right, giving her abilities including but not limited to instant outfit changes, teleportation, leaping tall buildings in a single bound, shrinking, and communicating with beasts. In using her newfound powers, she catches the attention of an Earth defense squad known as the Light Terrestrial Defense Team, LTDT for short. They recruit Iko as a new member, and now armed with her Super Incom and gadgets from the LTDT, it is her duty to protect Earth from extraterrestrial threats.
The first entry in the series, an approximately 47 minute movie, was released on February 28, 1987. The monster designs were done by Toru Narita, who had done special effects work for Godzilla, and co-created Ultraman; so his involvement helped draw attention to the project. The series even has an Ultraman parody character in the form of Miracleman, who can grow to enormous size, but passes out when he does so.
Tumblr media
A second movie was released on July 14, 1988, at the start of which Iko bequeaths her Super Incom to a new girl, coincidentally named Iko Sugekawa, who also goes on to work for the LTDT. While the original Iko was played by Akiko Isozaki, a relatively obscure child actress, the new Iko was played by Mia Masuda, a popular idol who was just getting her start around this time. This meant many Iko-chan fans were also Mia Masuda fans, and vice versa. Even now many people seem to know of the series predominantly through her involvement. This movie gives Iko a new (and more iconic) outfit, plus a spectacularly intelligent and accomplished rival named Runna Hakuba. Mia Masuda would stay on as Iko for the third movie, released on June 22, 1990, but each subsequent production would cast a different actress in the role. As for the series director, Minoru Kawasaki is known for producing tokusatsu parodies on the cheap, with Terrestrial Defense Girl Iko being one such example.
Tumblr media
Due to the success of the original movie trilogy, a video game based on the series was released for the PC98 engine on December 4, 1992. Titled Chikyuu Bouei Shoujo Iko-chan ~UFO Daisakusen~ (Terrestrial Defense Girl Iko ~The Great UFO Strategy~, this is a turn-based battle game with visual novel elements, in which the LTDT face off against various aliens. Unfortunately, the game didn't sell well. It's speculated that the gameplay style didn't capture the appeal of the title's tokusatsu origins. The in-game art is very pretty though, for whatever that's worth.
Iko would continue starring in live action sequels and spinoffs after that, and a number of companion books were released for the series as well, but the release most relevant to this blog is the Iko-Chan manga.
Tumblr media
Running in monthly Comic Comp from the May 1988 issue to the May 1991 issue, this manga was created by Yoshito Asari, with writing input from Minoru Kawasaki, the original director. Asari is best known for his involvement in the production of the original Evangelion anime, for which he was an assistant character designer, and he penned a 4koma spinoff titled Evangelion Yonkoma Zenshuu. However, he is an accomplished mangaka in his own right, creating works such as Wahhaman, Manga Science, and Space Family Carlvinson, the lattermost of which would get an OVA adaptation in 1988.
Over the course of its' run, the Iko-chan manga would amass a total of 32 chapters. The first tankobon volume, containing chapters 1 through 18, was published by Kadokawa on September 13, 1990, but the remainder of the series would not be compiled until a new edition of both volumes was released by Hakusensha under their Jets Comics label on December 25, 1999. A digital rerelease, also by Hakusensha, was made available on December 26, 2014.
This manga makes some changes to the original plot, particularly in Iko's backstory. In this version, Iko already works for the LTDT part-time at the start of the series, and she gets the Super Incom after helping Miracleman while he's drunk. It's less momentous, but I actually prefer it given how poorly the original Iko's buddying up to cops has aged. The way the Super Incom works is slightly different too: it activates when she says please, enunciating each syllable (o-ne-ga-i). This makes whatever she thinks will help happen, but if she attempts to use this power for selfish reasons, the device will malfunction.
Unfortunately, I wasn't able to read very much of the manga, and the language barrier made it difficult to get into any version of this series. Huge shout-out to the surprisingly detailed Japanese Wikipedia page, which was a tremendous help in researching for this overview. They also have quite a bit of information on later installments in this series I glossed over. There is a lot more I could get into, but I wanted to mainly focus on the meat of the franchise, and this post is long enough as is.
I really hope fan translations of the series become available one day, because Terrestrial Defense Girl Iko seems like a lot of fun, and I would definitely recommend it to fans of older tokusatsu. There are elements of it I don't vibe with, but still, it has an interesting premise, some decently entertaining humor, a super catchy theme song, and a killer aesthetic.
17 notes · View notes
isausmanmohd · 2 years
Photo
Tumblr media
SIYASA DA ƊARIQA A 1960 Lokacin Da Aka Fara Siyasa a Senegal, Léopold Sédar Senghor Ya Fito Yana Neman Shugabancin Ƙasa, Shima Lokacin Amadou Lamine-Guèye Shima Ya Fito Yana Neman Shugabancin Ƙasar. Kamar Yadda Al’adar Siyasa Take Kowa Ya Ringa Tallata Ɗan Takararsa, Kuma Kowa Yake So Ya Ce; Ra’ayinsa Ɗaya Yake Dana SHEHU IBRAHIM NIASSE(R.A), Har Abin Ya So Ya Zama Rigima Tsakanin Muridai. Da SHEHU(R.A) Ya Ji Labari Sai Yasa Aka Tara Muridai a Masallaci Sannan Ya Ce Musu Na Ji Rikici Yana So Ya Ɓalle Tsakaninku, Tsakanin Wanda Suke Son 'Senghor' Da 'Lamine' Kowa Yana Danganta Ɗan Takararsa Da Ni, To Ina So Na Gaya Muku Abin Da Yake Tsakanina Da Ku Shi Ne Wannan(Sai SHEHU(R.A) Ya Ɗaga Carbinsa Sama Ya Nuna Musu). Ma’ana ƊARIKA Ce Kawai Tsakanina Da Ku. SHEHU(R.A) Ya Ci Gaba Da Cewa; “Amma Ni Ba Zan Taɓa Ganin Musulmi(Mai Sunan MANZON ALLAH(S.A.W) Ba (Wato Amadou Lamine-Guèye) Na Ƙyaleshi Na Zaɓi Kafiri Ba, Amma Duk Da Haka Ban Hana Kowa Ya Zaɓi Wanda Yake So Ba.” Na Ji Wannan Ƙissar Wajen Sheikha Bilqees Niasse(R.AAnha) 2015. ABUN LURA; 1 - Wannan Yana Nuna Mana SHEHU(R.A) Bashi Da Iko Ya Takurawa Muridi Wani Ɗan Takara. 2 - Haka Zalika Zamu Fahimci Cewa; Ɗariqa Daban Siyasa Daban. 3 - Kamar Yadda Zamu Fahimci Wajibin Shehunnai Ne Su Fito Su Hana Muridai Samun Saɓanin Tsakaninsu. (©️Aliyu Uthman Bashir✍️✍️✍️). ALLAH Ya Bamu Albarkar Masu Albarka, Ameeeen🙏🙏🙏 https://www.instagram.com/p/CpqUCrSI-Sd/?igshid=NGJjMDIxMWI=
0 notes
Text
*💥Shin kun san me ya fi soyuwa a wajen Manzon Allah fiye da abin da duk rana ta hudo akansa??!💥*
To ba ri ku ji.... 👂
Manzon Allah SAW ya ce: fadin wadannan kalmomin kawai, wallahi sun fi masa daga dukkan abin da rana ta hudo a kansa"...
Shi ne fadin 🗣️
سُبْحَانَ اللهِ، والْحَمْدُ للهِ، لَا إِلَهَ إلاَّ اللهُ واللهُ أَكْبَرُ...
_Tsarki ya tabbata ga Allah, kuma yabo ya tabbata ga Allah, kuma babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, kuma Allah ne Mafi girma._
_📚Hadisin Imam Muslim Ya Ruwaito Shi Daga Sahabi Abu Hurairata (RA)._
Allah ka bamu iko Ka amsa mana.. 👏
••┈•┈••✦✿✦••┈•┈••
*✍️Abou Khadeejatu Assalafeey 🌾*
21/01/1444
19/08/2022
08032312988
Tumblr media
0 notes
bbchausa · 3 years
Link
Karɓe birnin Jalalabad na nufin a yanzu Taliban ce ke da iko da kan iyakar Afghanistan da Pakistan, kuma a yanzu babban birnin Kabul ne kawai ya rage hannun gwamnati daga cikin manyan biranen ƙasar. via BBC Hausa
0 notes
isiyasy · 5 years
Text
WANI BANGARE NA GWAGWARMAYAR HUSAINI (A.S)
Tumblr media
Bayan kisan gillan da aka yi wa Halifa na uku, Usman bn Affan, al'umman musulmi sun zabi Imam Ali (a.s) a matsayin halifa, inda suka mika masa ragamar gudanar da mulki da kuma gwamnati. To amma sai Mu'awiyya bn Abu Sufyan ya ki yarda ya mika mubaya'arsa ga halifan da al'umman suka zaba (Imam Ali) yana mai zame kansa da kuma bayyanar da kansa a matsayin halifan Sham wanda da man shi ne gwamnan wannan gari a lokacin halifanci Usman bn Affan. Hakika duk wanda ya karanci tarihin siyasa na wancan lokacin mai tsananin wahala cikin tarihin Musu-lunci, zai ga cewa Imam Ali (a.s) ya fuskanci wasu manyan barazana guda uku na siyasa, su ne kuwa: 1- Barazanar Umayyawa karkashin jagoranci Mu'awiyya bn Abi Sufyan. 2- Barazanar Khawarijawa wadanda suka fice daga cikin rundunar Imam Ali (a.s) da kuma yi masa tawaye. 3- Barazanar A'isha(1), Dalha da kuma Zubair bn Awwam. Bayan wani lokaci na yaki da kuma cacan baki tsakanin Imam Ali (a.s) da wadannan kungiyoyi da jam'iyyu na siyasa, Imam Ali (a.s) ya sami nasarar gamawa da barazana kungiyar A'isha, Dalha da kuma Zubair a yakin nan da aka fi sani da "Yakin Jamal" (Rakumi) wanda ya abku a garin Basra. Haka nan kuma ya sami nasara a kan Mu'awiyya a "Yakin Siffin", lamarin da ya kare ta hanyar yin sulhu amma Imam Ali (a.s) ya ki yarda da hakan bayan da ya fahimci cewa wannan sulhun ba wani abu ba ne face kawai yaudara ta siyasa da Mu'awiyya da 'yan koransa suka tsara, lamarin da ya haifar da kungiyar Khawarijawa da kuma ballewarsu daga bangaren Imam Ali. Daga baya kuma suka yi fito-na-fito tsakaninsu a "Yakin Nahrawan", inda Imam Ali (a.s) ya sami nasarar tarwatsa su. A daidai lokacin da ake cikin wannan rikici na siyasa da kuma zubar da jini, Khawarijawa, wadanda daman tuni sun bayyanar da adawa da kuma tawayensu ga Shugaban Musulmi Imam Ali (a.s), sun tsara wani tsari na kashe Mu'awiyya, Amr bn al-Aas da kuma Imam Ali bn Abi Talib (a.s), ta haka ne duniya za ta rasa daya daga cikin mafiya daukakan mutanenta, madaukin tutar tabbatarta, ma'abucin ilmi, jihadi da ayyuka na kwarai, wato Imam Ali bn Abi Talib (a.s). Wanda kuwa ya dauki nauyi gudanar da wannan mummunan aiki da kuma yin kafar ungulu wa tarihin dan'Adam shi ne Abdul-Rahman bn Muljam, inda ya kashe Amirul Muminina Ali bn Abi Talib (a.s) ta hanyar sararsa da takobi mai guba a kansa a yayin da yake sallar Asuba a masallacin Kufa ranar 19 ga watan Ramalana shekara ta 40 bayan hijira, kana kuma ya yi shahada a ranar 21 ga wannan watan na Ramalana. Da wannan shahada ta Amirul Muminina Ali (a.s), wanda ya kasance shugaban gwamnati, jihadi da kuma siyasa, mutum mai riko da gaskiya da akida, wanda ya ba da dukkan karfinsa wajen tabbatar da adalci da daidaituwa, wanda ba ya taba yin sassauci a kan gaskiya ko kuma yin sako-sako da akida, al'amurra daban-daban na siyasa da kuma sabbin abubuwa suka kunno kai, haka nan kuma aka haifar da wani sabon yanayi cikin tarihi. An jujjuya al'amurra, an dagula al'amurran siyasa da zamantakewar al'umma, an shigar da wasu al'amurran da ba su dace ba cikin lamarin halifanci, haka nan kuma Mu'awiyya ya ci gaba da fadada mulkinsa da ikon da ya ke da shi. Duk da irin imanin da al'umman musulmi suke da shi kan girma da daukakar Imam Hasan (a.s) da kuma irin tsarki da matsayinsa na siyasa da zamantakewa wanda babu wanda ya mallake su a wancan lokacin, hakan nan kuma duk da irin bayyanar da matsayinsa da Manzon Allah (s.a.w.a) ya yi cikin nassosi da hadisansa da kuma wasiyyar da mahaifinsa Imam Ali (a.s) ya yi da kuma mubaya'ar da al'umma suka yi masa a matsayin halifa bayan mahaifinsa, duk da wadannan abubuwa, to amma shahadar Imam Ali (a.s) ke da wuya, sai Mu'awiyya ya sanar da kansa a matsayin halifan musulmi. Bayan haka kuma ya rubuta wa Imam Hasan (a.s) yana bukatarsa da ya sauka daga matsayin da al'umma suka dora masa na jagorantarsu, yana mai masa barazanar yakansa matukar ya ki yarda da hakan. Hakika tarihi ya kiyaye mana dukkan wadannan wasiku guda biyu, wato wasikar da Mu'awiyya ya rubuta wa Imam Hasan bn Ali (a.s) da kuma amsar da shi Imam Hasan din ya rubuta masa. Ga wasikar da Mu'awiyyan ya rubuta wa Imam Hasan (a.s) yana bukatarsa da ya saukar daga karagar halifancin musulmi: "Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jin Kai. Bayan haka, hakika Allah Madaukakin Sarki Yana yi da bayinSa yadda Ya so, kuma babu wanda ya isa ya yi jayayya da hukumcinSa, kuma Shi mai saurin yin hisabi ne. Ka yi hankali kada mutuwarka ta kasance a hannun mafi muguntar mutane, kuma ka bar tunanin za ka samu rauni a tattare da mu. Lalle matukar dai ka bar abin da kake kai, kana kuma ka yi min mubaya'a, to lalle zan cika maka alkawarin da na yi maka kuma zan ba ka abin da ka bukata. Kuma zan kasance kamar yadda A'sha bn Kais bn Tha'alabah ya bayyana (cikin baitoci): Idan wani ya baka amanar wani abu, Ka mayar masa, bayan mutuwarka za a kira ka amini. Kada ka yi hassada wa shugabanka in yana cikin wadata, Kada ka kaurace masa, idan ya talauce. Bayana halifanci zai kasance naka ne, don kuwa kai ne kafi dacewa da shi daga dukkan mutane. Wassalam". Daga nan sai Imam Hasan ya rubuta masa amsa yana mai cewa: "Bayan haka: wasikarka ta iso hannuna kana mai ambaton abin da ka ambata a cikinta. Ban ki amsa maka wasikar taka ba ne don kada in kasance ban maka adalci ba, Allah Ya tsare ni daga hakan. Ina kiranka da bin gaskiya za ka gano cewa ni ma'abucinta ne, lalle zan dauki alhakin abin da na fadi idan har karya ne, Wassalam(2)". Imam Hasan (a.s) dai bai amince da wannan bukata ta Mu'awiyya ba na ya sauka daga halifancin da al'umma suka dora masa ba, face ma dai yana ganin wajibcin ci gaba da rike wannan nauyi na jagorantar al'umma. Don haka sai ya fara shirya dakaru don yakan Mu'awiyya da kuma kare Musulunci daga sharrinsa, to sai dai kuma alamun nasara suna komawa ne ga bangaren Mu'awiyyan saboda ha'incin da wasu kwamandojin Imam Hasan din suka nuna saboda sayensu da Mu'awiyyan ya yi da dai sauran dalilai. Don haka Imam Hasan (a.s) ya kasance ba shi da wata mafita face ya yi sulhu da Mu'awiyya don kare zubar da jinin musulmi da kuma kare Musulunci wanda yake fuskantar barazanar bakin haure (daular Rum) da abokan gaba wadanda da man suke jiran faruwar hakan. Don haka sai ya yi sulhu na wani lokaci don ko yanayi zai dawo yadda ya kamata bayan mutuwar Mu'awiyya don ya samu damar yin gyara da kuma dawo da al'amurran yadda suke. Ta haka ne Imam Hasan (a.s) ya bar wannan hakki nasa, ya yi sulhu da Mu'awiyya kan wasu lamurra kamar yadda tarihi ya ruwaito mana su: 1- Wannan shi ne sulhun da aka yi tsakanin Hasan bn Ali bn Abi Talib da kuma Mu'awiyya bn Abi Sufyan, kan cewa Hasan bn Ali zai bar halifancin musulmi ga Mu'awiyya bisa sharadin zai yi aiki da littafin Allah da kuma sunnar Manzon Allah da kuma tafarkin shiryayyun halifofi, kuma cewa Mu'awiyya ba zai nada wani a matsayin halifa ba bayansa(3). 2- Kan cewa Hasan shi ne zai kasance halifa bayansa (Mu'awiyya)(4), idan kuma wani abu ya same shi to dan'uwansa Husaini ne zai kasance halifan(5). 3- Kan cewa (Mu'awiyya) ba zai bukaci wani abu akan mutanen Madina, Hijaz da Iraki kan yadda suka kasance lokacin halifanci Imam Ali ba(6). 4- Kuma jami'an gwamnatin Mu'awiyyan ba za su la'anci Imam Ali a kan mimbarorinsu ba haka nan kuma ba za su fadi muggan kalmomi akansa ba da kuma yin kunuti(7) a kansa ba. 5- Mutane za su kasance cikin aminci a duk inda suke(8). 6- Mu'awiyya ba shi da ikon sarrafa kudin da ke cikin Baitul Malin birnin Kufa, ikon sarrafasu yana hannun Imam Hasan (a.s) ne. 7- Mu'awiyya ba zai yi kokarin cutar da Hasan da Husaini ba, haka nan ma mabiyansu. Haka nan aka rubuta wannan sulhu kuma dukkan bangarorin biyu suka sanya hannu da kuma yarda da shi. To amma jin kadan da gama yarda da wadannan sharud-dan sulhun (bayan da ya dawo cikin mabiyansa) sai Mu'awiyya ya tashi a gabansu yana mai cewa: "Hakika na yi alkawarin ba wa Hasan wasu abubuwa kuma na ba shi, to sai dai dukkan wadannan abubuwa a yanzu suna karkashin tafin kafata ne kuma ba zan cika ko da guda daga cikinsu ba(9)". Ta haka ne shiryayyiyar halifanci ta kawo karshe ta hanyar saukar Imam Hasan (a.s) daga halifancin, inda ya komo birnin Madina bayan halifanci na watanni shida bayan babansa Imam Ali (a.s). Daga nan sai Mu'awiyya ya shiga garin Kufa tare da sojojinsa yana mai cewa: "Ya ku mutanen Kufa! Shin kuna ganin na yake ku ne don in tilasta muku yin salla, ku ba da zakka ko kuma ku je hajji, alhali kuwa na riga da na san kuna salla, kuna fitar da zakka kana kuma kuna zuwan hajji. Lalle ni na yake ku ne don in samu iko a kanku, kuma Allah Ya ba ni hakan alhali kuwa ku ba kwa so. Haka nan duk wata dukiya ko jinin da aka zubar a yayin wannan fitina sun zama ba a bakin komai ba, haka nan kuma dukkan wani sharadi da aka tsayar za su kasance ne a karkashin kafafuna ne wadannan(10)". Hakika da wannan jawabi Mu'awiyya yana so ne ya kafa wani karfafaffen shinge na fada da Imam Hasan (a.s) kamar yadda ya zo cikin bayanin nasa cewa: "Dukkan wani sharadi da aka tsayar za su kasance ne a karkashin kafafuna ne wadannan". Hakika babu wani abin da ya saura wa Mu'awiyya in ban da wasu 'yan kwanaki, inda ya fara gudanar da wasu abubuwa da suka saba wa wannan yarjejeniya ta sulhu da aka cimma. Wadannan tsare-tsare nasa kuwa na gaba (da Imam Hasan) suna nan ne kamar haka: 1- Gudanar da ta'addanci da cutarwa ga duk wani mutum ko kuma wata al'umma da take adawa da mulkin mulukiyyar Umayyawa musamman ma mabiya Imam Ali (a.s), da kuma amfani da duk wata hanya wajen rufe bakin duk wani dan adawa. Hakika, mai karatu, na iya gane yadda wannan lamari ya kai da baci ne cikin wannan wasiyya da Mu'awiyya ya aika wa daya daga cikin kwamandojin sojojinsa. Mu'awiyya ya aika masa da cewa: "Ka kashe duk wani mutumin da ka ci karo da shi wanda ya saba wa ra'ayin da kake kai, kana kuma ka ruguza duk wani kauye da ka bi ta cikinsa, ka lalata dukiya, don kuwa lalata dukiya tana daidai da kisan gilla, kai tafi hakan ma cutar da zuciya(11)". To wannan dai shi ne tsare-tsare da kuma dabi'ar Umayyawa, kamar yadda ya zo cikin wannan nassi da ya gabata, wanda kuma tun zamanin halifanci Imam Ali (a.s) suka tsara su, sai dai kuma sun fara gudanar da su ne cikin irin wannan mummunan yanayi na zubar da jinin bayin Allah da ba su ci ba su sha ba musamman mabiya Imam Ali (a.s). Har ila ya zo cikin wata wasika da Mu'awiyya ya rubuta wa gwamnoninsa da suke dukkan jihohin da suke karkashinsa cewa: "Ku duba ku ga duk wani wanda hujja ta tabbata a kansa cewa yana son Ali da Ahlulbaitinsa, to ku cire sunansa daga cikin diwani, ku hana shi abin da ake ba wa mutane(12)". Haka nan kuma ya zo cikin wata wasikar da ya rubuta cewa: "Duk wanda kuka zarga da yin biyayya ga wadannan mutane (Ahlulbaiti) to ku yi awun gaba da shi, kana kuma ku ruguza gidansa(13)". Imam Muhammad Bakir (a.s) ya bayyana irin wannan danyen aiki da cin zali cikin wannan bayani, inda ya ke cewa: "Suna kashe 'yan shi'anmu a dukkan garuruwa, sukan gutsure hannuwa da kafafu saboda zato kawai. Akan sanya duk wanda aka zarga da sonmu da komawa gare mu cikin gidajen yari, ko kuma a kwace dukiyarsa, ko kuma a ruguza gidansa, haka lamari ya ci gaba da baci da kuma karuwa har lokacin Ubaidullah bn Ziyad wanda ya kashe Imam Husaini (a.s)(14)". Daga cikin wadanda suka rasa rayukansu cikin wannan zalunci da ayyukan ta'addanci mai tada hankali har da wasu sahabbai tsarkaka, irin su: Hijr bn Adi da al'ummarsa, Rashid al-Hijri, Amru bn al-Humk al-Khuza'iy, Awfa bn Husn da dai sauransu masu yawa. Mai son karin bayani kan irin wannan danyen aiki na Mu'awiyya da mutanensa sai ya koma cikin Tarihin Tabari, al-Kamil, Sharh Nahjul Balaga da dai sauransu. 2- Tattara dukiya da nufin sayan lamiran mutane don cin mutumcin gwarazan Musulunci da kuma yada bakar siyasa kaucacciya don cimma burinsu. Akwai nau'i biyu na mutanen da aka saye su a wancan lokacin don cimma wannan buri: (a)- Su ne malamai masu wa'azi da kuma tara hadisan Ma'aiki, wadanda suka ba da gagarumar gudummawa wajen kirkiro hadisan karya da kuma jingina su ga Ma'aikin Allah (s.a.w.a), wadanda babu bukatar sai mun kawo su a nan. (b)- Wasu masu fadi a cikin al'umma, wadanda ake jin tsoro tasirinsu matukar suka kirayi mutane wajen yin tawaye wa masu mulkin Umayyawa, wannan kuwa wani sanannen abu ne da aka san Mu'awiyya da shi da kuma mabiyansa. Misali kuwa shi ne makudan kudaden da Mu'awiyya ya aika wa Malik bn Hubaira al-Sukuni a matsayin cin hanci lokacin da labari ya zo masa cewa yana nuna rashin jin dadinsa da kisan gillan da Mu'awiyyan ya yi wa sahabin nan Hijr bn Adi da sahabbansa (r.a), da dai sauran irin wadannan misalai masu yawa. 3- Takunkumin tattalin arziki da kuma sauran nau'oi na cutarwa: Wannan yana daga cikin mafi muni da cutarwar tafarkin da Umayyawa suka dauka akan al'umma. Bisa la'akari da cewa wannan siyasa da muka ambata ta ginu ne akan fada da duk wani karfi da ke adawa da masu mulki na wancan lokacin (Umayyawa), don haka Mu'awiyya ya zabi mafi munin tafarki wajen takura wa mabiya Ahlulbaiti (a.s) kamar yadda tarihi ya tabbatar da haka. Daga ciki kuwa har da umarnin da ya aike wa gwamnoninsa kan cewa; "Ku duba ku ga duk wani wanda hujja ta tabbata a kansa cewa yana son Ali da Ahlulbaitinsa, to ku cire sunansa daga cikin diwani, ku hana shi abin da ake ba wa mutane". Yana da kyau mu yi tunani kan wannan mummunar siyasa wacce Umayyawa suka dauka, na lalata lamirin mutane da kuma sayansu da abin duniya, wacce babu shakka ba karamin abu ba ne kuma ba wani abu ne na dan karamin lokaci ba, face dai lamari ne da ya ci gaba tsawon shekaru, wanda ya lalata yanayin siyasa da zamantakewar al'umma. 4- Lalata dabi'un al'umma da kuma haifar da ruhin kabilanci, 'yan garanci da dai sauransu tsakanin al'umma da wannan ja'irar hukuma ta Umayyawa ta yi, lamarin da ya haifar da rikice-rikice da fadace-fadace. Misalin irin rikicin da ya barke tsakanin mutanen Yaman da Madina, ko kuma rikicin da ya faru tsakanin kabilun Iraki, da kuma wutar nuna banbanci da kiyayya da ta kunno kai tsakanin musulmi larabawa da wadanda ba larabawa ba, abin da tarihi ya kira shi da sunan Al-Mawali. Lalle ana iya ganin tasirin wannan bakar siyasa cikin wakokin Al-Darami, al-Farazdak, Jarir, al-Akhtal da dai sauransu(15). 5- Kisan gillan da aka yi wa Imam Hasan (a.s) a matsayinsa na mutum mai wakiltan tsarkakakken Musulunci a duniyar musulmi. Hakika al'umma sun riga da sun fahimci kuma ma suna ji a jikinsu cewa lalle fa har ya zuwa yanzu fa jinin Imam Husaini, jikan Manzon Allah (s.a.w.a) da aka zubar a Karbala yana nan yana gudana, haka nan kuma suna jin cewa babu wani abin da zai zama kaffara na wannan jini da kuma zaluncin da aka yi wa iyalan gidan Manzo in banda daukar fansa da kuma raya wannan yunkuri na Imam Husaini (a.s). Ta haka ne aka haifar da yunkurin Al-Tawwabun, jinin Imam Husaini (a.s) shi ne ya kasance wani abin da ya motsa jigon gwamnatin Umayyawa da kuma ka da shi. 6- Nadin da Mu'awiyyan ya yi wa dansa Yazid a matsayin halifan musulmi cikin tursasawa, barazana da kuma ba da cin hancin, sabanin yarjejeniyar da aka cimma tsakaninsa da Imam Hasan (a.s) na cewa ba zai nada wani a matsayin halifa ba bayansa in ba Imam Hasan din ba ko kuma Imam Husaini (a.s) idan har Hasan din ya rasu kafin wannan lokacin. Ta haka ne Mu'awiyya ya gama tsare-tsarensa na yin karen tsaye ga dukkannin sharuddan da aka tsayar a yayin yarjejeniyarsu da Imam Hasan ta sulhu, da kuma karen tsaye ga dukkan dokoki da kuma tsare-tsare da Musulunci ya tafi a kansu bugu da kari kuma kan gudanar da mulkin danniya da baba-kere, lamarin da ya sanya tsarin siyasar Musulunci cikin mawuyacin hali da kuma lalacewa, bugu da kari kan bakanta tarihin Musulunci. Hakika wannan karen tsaye wa dokokin Musulunci da Umayyawan suka tsara ma ya dada fitowa fili ne lokacin da Mu'awiyya ya nada dansa Yazid, wanda aka san shi da wargi da kuma aikata dukkanin sabo, a matsayin jagoran al'umman musulmi. Babu shakka, mika wa Yazid ragamar mulkin al'ummar musulmi da kuma tsara mata tafarkin da za ta bi, yana nufin ruguza kasantuwan Musulunci ne da kuma dokokinsa a aikace da kuma kowama zuwa ga jahiliyya, amma a wani tufafi na daban. Don kuwa shi wannan Yazid din - kamar yadda tarihi ya tabbatar - mutum ne maras dabi'u na kwarai, wanda kuma ba shi da wata masaniya kan dokokin Musulunci, wanda ya gudanar da dukkan rayuwarsa cikin wargi da munanan aiki na jahiliyya da ko kare ba zai iya cinsu ba saboda muni. Don haka ba abin mamaki ba ne idan Yazid ya yi kokarin lalata yanayin tarbiyyan al'ummar musulmi da Musulunci ya koyar da su. Hakika tarihi ya tabbatar mana da yadda wannan lalataccen da na Mu'awiyya yake gudanar da rayuwarsa a Sham, rayuwar da ke cike da wargi, caca, shan giya, wasa da birrai, neman mata, sauraron kide-kide da raye-raye da dai sauran nau'oi na sabon Allah(16). Yayin da yake ishara da irin wadannan halaye na Yazid, Al-Baladhuri yana cewa: "Yazid ya kasance yana da wani biri da yake tare da shi, ya kan kira shi da Abu Kais. Ya kasance yakan ce: Wannan dattijo ne daga cikin dattijan Bani Isra'ila da aka shafe saboda laifin da ya yi". Ya kasance ya kan sayar da shi wani nau'i na giya yana dariya kan yadda yake ni yayin da ya bugu...(17).". Haka nan Ibn Athir ma yana cewa: "An ruwaito cewa Yazid mutum ne da ya shahara da kide-kide, mashayin giya, mai wasa da maza, birrai da karnuka….babu yadda za a yi garin Allah ya waye face yana cikin maye...(18)". Al-Mas'udi ma cewa yake: "Yazid ya kasance ma'abucin kide-kide, wasa da dabbobin da ake farauta da su, karnuka da birrai, haka nan kuma mutum ne da ya shahara da shan giya….. "Ayyukan fasikancin da Yazid yake aikatawa ya yi tasiri akan abokai da da masu masa hidima, a lokacinsa ne kide-kide suka shiga Makka da Madina, haka nan kuma mutane suka dinga bayyana shan giya a fili. Ya kasance yana da wani biri da ya sa masa suna Abu Kais, ya kan tawo da shi fada, ya sanya masa mimbari, ya kan dora shi a kan doki ana yin gasa da shi. Ya kan sanya wa wannan biri alkyabba da aka yi ta da hariri, sannan kuma ya sanya masa hula wacce aka yi ta da zaren hariri mai launuka daban-daban....(19)". Hakika wannan lamarin dai bai tsaya a nan ba, kamar yadda kuma yakin da Umayyawa suke yi da Ahlulbaiti (a.s) wanda ya samo asali tun farkon Musulunci bai kare ba. Lalle Imam Hasan da Husaini (a.s) sun kauce wa fagen siyasa a aikace, to amma duk da haka Mu'awiyya da mabiyansa sun ci gaba da cin mutumcin Ahlulbaiti da mabiyansu har lokacin da Imam Hasan (a.s) ya yi shahada kana kuma al'umma suka juya kan Imam Husaini (a.s) da kuma yi masa mubaya'a don ya jagoranci ganin bayan wannan lalatacciyar hukuma ta Umayyawa. Mu'awiyya dai yana da wani abu a zuciyarsa, wannan abu kuwa shi ne yana son dora dansa Yazid a matsayin halifan musulmi a bayansa kana kuma ya karba masa mubaya'ar al'umma da kansa sabanin abin da shari'ar Musulunci ta tsayar wajen zaban halifa. Lalle wannan kuduri na Mu'awiyya ya tada hankulan al'umman musulmi musamman ma sanannu daga cikinsu irinsu Imam Husaini (a.s), Abdurrahman bn Abubakar, Abdullahi bn Zubair, Abudllahi bn Umar da dai sauran sanannu mutanen wancan lokacin. Babu shakka tarihi ya nakalto mana irin nuna rashin amincewa da aka nuna da wannan matsaya, ga kadan daga ciki: "A shekara ta hamsin bayan hijira, musulmi sun sami nasarar kame Kuhistan, don haka a lokacin sai Mu'awiyya ya kirayi mutane Sham da su yi mubaya'a wa Yazid a matsayin halifa bayansa, inda suka amsa masa suka yi mubaya'ar. Don haka Mu'awiyya ya zamanto mutum na farko da ya nada dansa halifa, kana kuma na farko da ya nada halifan da zai gaje shi yana cikin koshin lafiyarsa. Daga nan sai ya aika da wasika zuwa ga Marwan wanda ya ke shi ne gwamnan Madina kan ya karbi bai'ar mutane ga Yazid a maimakonsa, yana mai ce masa: "Amirul Muminina ya yanke zai nada dansa Yazid a matsayin jagoranku (halifa) daidai da sunnar Abubakar da Umar", nan take sai Abdurrahman bn Abubakar al-Siddik ya mike ya ce: A'a hakan sunnar Khosro da Kaisar ne dai, don kuwa Abubakar da Umar ba su nada 'ya'yayensu halifa ba, ko kuma daya daga cikin mutanen gidansu ma ba". Haka nan kuma a shekara ta hamsin da daya, Mu'awiyya ya yi aikin hajji, inda ya karbi bai'a wa dansa Yazid. Daga nan sai ya aika a kira masa Ibn Umar yana mai ce masa: "Ya Ibn Umar, ka kasance kana gaya min cewa ba ka son ka kwana alhali ba kana karkashin ikon wani shugaba ba, don haka ina gargadinka da kada ka haifar da rarrabuwa ko kuma yada fasadi tsakanin al'umma". Jin haka sai Ibn Umar ya gode wa Allah ya ce: "Bayan haka, hakika kafinka an yi halifofi wadanda suke da 'ya'yaye, kuma danka bai fi nasu 'ya'yan ba, amma ba su wa 'ya'yansu abin da ka yi wa naka dan ba (nada shi halifa), to amma su sun zaba wa musulmi ne abin da yafi musu alheri. Ka gargade ni da kada in shuka tsiron rarrabuwa tsakanin musulmi, lalle ba zan yi haka ba, don ni na kasance daya daga cikin musulmin, idan har sun tafi a kan wani abu ai ni ma daga cikinsu nake (zan yarda da shi)". Sai Mu'awiyya ya ce masa, Allah Ya yi maka rahama. Daga nan sai Ibn Umar ya fita ya yi tafiyarsa. Daga nan kuma sai ya aika a kira masa Ibn Abubakar, ko da ya iso sai ya fara gaya masa wannan bukata tasa ta nada dansa a matsayin halifa, sai Ibn Abubakar ya katse shi yana mai cewa: "Wallahi ba za mu taba yarda da haka ba, don Allah, ka mayar da wannan al'amari tsakanin mutane su zabi wanda suke so, ko kuma mu tilasta maka yin haka", sai ya fice. Sai Mu'awiyya ya ce: Ya Allah! Ka isar min a kansa da abin da Ka so, sai ya ci gaba da cewa: "Ya kai wannan kada ka gaya wa mutanen Sham (Siriya) abin da ya faru, don ina tsoron za su fada maka, ka hakura har sai da maraice lokacin da zan gaya musu cewa ka yi mana bai'a, daga nan sai ka yi duk abin da kake son yi". Sai ya aika a kira masa Ibn Zubair, ya ce masa: "Ya Ibn Zubair, hakika kai ba ka kasance ba face kamar dila mai wayo, ka shiga nan ka fita ta can, kai ne ka sanya wadannan mutane biyu suka canza ra'ayinsu. Sai Ibn Zubair ya ce: " Idan har ba ka son shugaban-cin ne to ka sauka, idan har muka yi mubaya'a wa danka, to a cikinku ku biyun wane ne za mu saurara da kuma yi masa da'a? Don kuwa ba abu ne mai yiyuwa ba mu yi mubaya'a gare ku ku biyun". Sai ya tashi ya fita: Sai Mu'awiyya ya hau kan mimbari, ya gode da kuma tsarkake Ubangiji sai ya ce: "Hakika maganar da mutane suke yi mai cutarwa ta iso gare mu, suna cewa Ibn Umar, Ibn Abubakar da Ibn Zubair ba za su taba yin mubaya'a wa Yazid ba, to amma tuni sun riga da sun saurara masa kana kuma sun mika mubaya'arsu gare shi". Sai mutanen Sham suka ce: "Wallahi ba za mu amince da hakan fa face sai sun yi mubaya'ar a gaban mutane, in ba haka ba kuwa mu sare kawukansu". Sai ya ce: "Godiya ta tabbata ga Allah! Kan yadda mutane suka gaggauta nufan Kuraishawa da sharri, kada in sake jin wannan zance daga bakinku daga yau". Sai ya sauka. Sai mutane suka fara cewa: "A'a ashe Ibn Umar, Ibn Abubakar da Ibn Zubair sun yi mubaya'a wa Yazid su kuma suka ce wa mutane: wallahi ba mu yi hakan ba, mutanen kuma suka ce: a'a kun yi mana. Daga nan sai Mu'awiyya ya tashi ya tafi(20)". Ta haka ne al'umma ta fada cikin wannan tsaka mai wuya na tarihin rayuwarta, ta kasance babu komai a gabanta face zabi biyu: Ko dai ta ki amincewa da wannan abu da ke fuskan-tarta koma dai me ya tafasa ya kone, ko kuma ta amince da wannan wulakanci da jifa da abin da Musulunci ya tafi a kai. To ya ya lamarin ya kasance? ____________ (1)- A'isha dai ita ce matar Annabi (s.a.w.a) kana kuma 'ya ta ke ga halifa na biyu Abubakar bn Abi Kahafa. (2)- Makatil al-Talibin na Abul Faraj al-Isfahani, shafi na 59. (3)- Al-Fusul al-Muhimma na Ibn Sabbagh al-Maliki, shafi na 163. (4)- Tarikh al-Khulafa' na Jalaluddeen Suyuti, shafi na 191. (5)- Sulh al-Hasan na Shaikh Radhi Al' Yasin, shafi na 260, yana mai nakaltowa daga littafin Umdatul Talib. (6)- Tarikh al-Khulafa' na Jalaluddeen Suyuti, shafi na 191. (7)- Wato ba za su dinga yin munanan addu'oi a kansa ba, saboda a wancan lokaci Mu'awiyya da jami'ansa sun kasance suna zagi da fadan munanan kalmomi ga Amirul Muminina Ali (a.s) a gaban jama'a bayan an idar da salla. Haka nan kuma sun kasance sukan ba da kyauta ga duk wanda yake zagin Imam Alin (a.s). Dubi Al-Kamil fi al-Tarikh na Ibn Athir, juzu'i na 3, shafi na 414 da kuma 472, da kuma Sharh Nahjul Balagah na Ibn Abil Hadid, juzu'i na 3, shafi na 56-63. (8)- Al-Fusul al-Muhimma na Ibn Sabbagh al-Maliki, shafi na 163. (9)- Al-Irshad na Shaikh al-Mufid, shafi na 191. (10)- Sharh Nahjul Balagah Ibn Abil Hadid, juzu'i na 16, shafi na 15. (11)- Kamar na sama, juzu'i na 2, shafi na 86. (12)- Kamar na sama, juzu'i na 11, shafi na 45. (13)- Kamar na sama. (14)- Kamar na sama, shafi na 43. (15)- Thauratul Husainiyya na Muhammad Mahdi Shamsuddin, shafi na 61 zuwa sama. (16)- Al-Imam Husain na Abdullah al-Alayili, shafi na 345. (17)-Ansab al-Ashraf na Baladhuri, juzu'i na 4, shafi na 1 da 2. (18)- Al-Bidaya wan Nihaya na Ibn Athir, juzu'i na 8, shafi na 236. (19)- Muruj al-Zahab wa Ma'adin al-Jawhar na Al-Mas'udi, juzu'i na 3, shafi na 67 da 68. (20)- Tarikh al-Khulafa' na Jalaluddeen al-Suyuti, shafi na 196 da kuma 197.
from Blogger https://ift.tt/2LAx3Kf
0 notes
nikiharamai · 7 years
Text
Tokyo Summer Session [RAP]
Lyrics for Tokyo Summer Session Rap version
"Yaa kon'nichiwa"
"Kon'nichiwa ooo"
aa
"Nee choushi dou?"
"Futsuu kana"
uu
uurrrrrr Let's Go!
 Kimi no koe ga kusuguru
Boku no atama wa itsu demo yūutsu
omoikaesu no wa kimi to no shīn sa
kono matsu tsutawara naku te modokashi n da
 raishū matsu ni aru hanabi taikai
kimi ga minna to mata mitai nante
itteru kedo bucchake hito itsuko nigatenano shitteru desho?/
Yukata. Sugata. kini naru kana.
Tsukasa, subarashii hazu janai?
nan wari mashi de kirei ni nareru no?
majimaji to mi te shimau yo
 rirakkusu nō nai patto sukatto
kimi to no kankei marude masukatto
kimi ni kaku moji dake
wādo wa achira kochira e
dokka iko? tte kantan ni iu na yo
 natsu no atsusa de kawaku nodo taimingu o mihakarau koro
sarige nasu watasu tekunikku
moshikashite kore wa kansetsu kissu?
ishiki chau kono kōi ni dōjini
dokidoki suru kono koi NEED
WE MAKE LOVE! samase SHOW! (GO)
 Matteru hidarite ni hono
sukoshi furete miru
Tsunagitai tsunagitai dakedo
poketto ni kakureta
Honto wa kizuiteru honno
sukoshi de todoku kyori
Tsunagitai tsunagitai
hon'ne senaka ni kakusu no
 hibana o chirashi te saku FLOWER
nagai yoru wa korekara desu
shitataru ase miwatasu 'are?
kyō meccha kawaiku ne?'
mō isso kono mama going on
yorisou kono sutōrī o
kanaderu hanabi no ensemble
takanaru kodō wa nan bai soku?
 itsumo wa itazura kko da kara
koko wa itsumo tōri kōra kana
iyaiya soko wa aete no mirukutī?
hojikurareru hi ria no kizuguchi
 'dakara kao ga akai no wa natsu no kion
to hanabi no hikari ni terasase ta sei!'
datte, ittatte, kimi wa wakatte
kure nai jan honto nan datte!
demo jakkan iki wa arai shi
tokimei chatteru naishin
kizuiteru yo kami kitta
no kawai na mou!
 nodo ga kawai ta isshin sa
betsuni kansetsu kissu
nante neratte nai sa
demo honto chotto chotto dake
ureshii kimochi ga nai wake janai sa
 Honto wa kizuiteru honno
sukoshi de todoku kyori
Tsunagitai tsunagitai
tsukamu sodeguchi hiite miru
 Futari de Firework
kimi ja nakya dame de
kimi no konomi mo madamada shira nai
 kimi ga futo itta 'mata koreru to ii na'
toki o tome kimochi o kome
tsutae tai yo ne 'suki desu'
 te toriatte New Game hajime masu ka
kimi no kokoro o boku
ga atatame masu ka?
 yeah yeah
itsuwara nai
It's owaranai
Futari no omoi wa
KEEP tomara nai
Comin ' Summer
kamisama kara no sapurrrrraizu
Let's Go
 Matteru hidarite ni honno
sukoshi furete miru
Tsunagitai tsunagitai
kimi o damatte ubau yo oo
Honto wa kizuiteru hon no
sukoshi de todoku kyori
Tsunagitai tsunagitai
gyutto nigiri kaesu yo
 lalalala~
rororo yeah~
lalalala
2 notes · View notes
nasurumaikwano · 5 years
Text
Na dade ina son yin sharhi a kan maganar AUREN TAZARAN SHEKARU.
Sai yau Allah Ya bani iko.
Ina fatar makaranta rubutu na zasu yi dogon tunani, tare da lissafi na GASKIYA da wannan alamarin.
Da yake har yanzu Alummah ta tana wa wannan irin AURE kallon WAUTA, ko aure na wanda mai yin shi yana da BUDURWAN ZUCIYA ko wani BUKATA daban da ya wuce yi SABODA DA ALLAH ko KAUNA ko ma TAUSAYI, har yanzu irin wannan auren kusan a CAMFE yake.
Tambaya a nan shi ne, ko yaushe zamu kawar da wannan JAHILCI daga zukatan mu don alummahn mu ta samu natsuwa oho?
E, ta samu natsuwa mana....domin har yanzu mutane suna TSORON auren tazaran shekaru in da MACE ta girmi namiji ko NAMIJI ya girmi mace...amma musamman in da mace ta fi shekarun.
Duk da yake mu yawancin mu musulmai ne, mun kuma karanta cewan Annabi SAW yayi irin wannan tazaran auren tun farkon auren shi, inda matar shi Khadija ta zamanto wadda ta girme shi, nesa ba kusa ba, kuma ta fi shi KUDI, mun kasa natsuwan da yakamata a irin wannan auren.
Duk da wasu da yawa sukan yi TAURIN KAN rashin mutunta wannan batu, kuma su hada da cewan su ba annabawa bane, ai basu musunta sauran abubuwan da yayi irin su jihadi, aje gemu da hajji da umrah da sauransu.
Watau idan kun lura, YAWANCIN 'YAN ADAM suna da wani GIRMAN KAI da RASHIN SON aci arzikin su kai tsaye, da kuma cewan idan ba zasu iya wani abu ba, wani ma ba zai iya ba!
Har da kuma cewan idan ba sa son abu, ko magana bai masu daidai ba duk GASKIYAR da ke cikinta ba zasu yarda ba.
Tabbas an fi zaton namiji ya auri wadda ya girma kamar yadda Annabi Yayi da Aisha, wanda duka Allah Ya Hukunta don muyi koyi, amma ba'a cika amincewa da na mace ta girmi namiji ba.
Wai wasu sunce saboda kula da sauransu, bayan kusan ko wace mace a yau tana fafikan kula da kan ta, auren ne kawai babu.
Abin haushi shi ne saboda KETA, da rashin son SADAUKARWAR wasu matan, sun jin asaran mai auren su yaci arzikin su duk da sayen ALJANNA da arzikisu yafi masu ajewa a gada.
Wai a ganin su za'a yi masu WAYO, bayan rashin wayo bai wuce su mutu ta bar kudin da ba sa so su sadaukar ba!
Abin da ke da ban takaici kuma shi ne, har yanzu maza da mata suna matukar wulakanta maganan mace ta auri wadda ta girma ko da da shekara daya ko biyu ne balle fiye.
Toh!
Allah YaCe DAI DAI ne.
Ance abin yayi bambarakwai!
Ance yin hakkan ya baku kunya.
Ance yin haka sai mai son KWANCIYA ko KUDI watau abin duniya.
Ance namiji YAFI mace yawan shekaru namiji da mace shi ne zaman lafiya.
Ance wadda ta dade bata yi aure ba, ko bazawara ba abin da zaa tsinta a jikinta!
Ance YARINYA ko wadda namiji ya girma ta fijin magana, don RASHIN SANIN yanayin halitta.
Ance kwarya ta bi kwarya saboda idan ba haka ba, akwai matsala, sai ka ce babu matsala idan AN BI.
Matsala RASHIN FAHIMTA ke kawowa ba shekaru ba.
ANYA AKWAI CIKKAKE ILIMI a abin da WASUN SU KAN CE?
WALLAHI BABU!
To ya za'a yi, wadanda suka fi TSORON DUNIYA fiyye da tsoron lahira su yarda suyi irin wannan auren?
Ai dole suji tsoron wulakanci, da zagi, da adawa da zargin da za'a yi masu a nan duniya!
Amma tambaya a nan shi ne, HAKA ZAMU CIGABA?
A MUNAFUNCE?
Abin da yasa nace hakkan shi ne akwai da yawa mutanen da suke so suyi irin wannan auren na tazaran shekaru, amma suna tsoron hukuncin alummah a kan su...kuma abin mamaki da tsoro INDA MUSULMI su ma ne gaba wajen yanke hukunci da kyamar wannan matsayi na auren tazara!
Tabbas duk inda alummah take akwai mutanen KIRKI akwai kuma na BANZA!
Saboda haka akwai masu auren YAUDARA akwai kuma masu SAKACIN da za'a yaudare su, saboda su ma a YAUDARE suke nasu niyyar ta auren.
Sunyi ne don kawai SAMUN YADDA suke so da wanda suka aura.
Watau NIYYAR su ba mai kyau bane.
Kamar ace idan MACE mai niyyar auren namijin da ta girma, tayi ne da niyyar ta ci mafanin yarintar shi ko don ace ta cire tuta, ta hadu wannan Allah Ba Zai bata ikon dorewa a hakkan ba...hakki zai fito.
Ko kuma mace ta so ba mijin wahala tare da rashin mashi LADABI, ko DAA kuma da kallon shi a bai isa ba, to wannan babu amfani, kuma da zaran namijinya fahimci haka zai gane kuma ya kaurace mata.
Irin wadannan matan ne suke zuga masu NIYYAR yin aure don Allah da kada su yi.
Tabbas yadda ake da miyagun maza haka ake da mata miyagu wadanda zasu rinka wa abokan aure gwale gwale da kudi watau abin hannun su don sa su abin da suka ga dama.
Wannan bai yi ba.
Amma ba shi zai sa a daina auren ba...tunda matan basu taru sun zama daya ba...duk da yawancin mata akwai mugun son kai...amma ilimi da hankuri zai iya sa wasu da yawa su fahimtu.
Haka zalika akwai maza masu auren yara saboda su farfado da zamanin yarintar su da ke nema ya bar su ta hanyar wassanni, da kuma samun nishadi, tun da haka suke.
Irin wadannan maza suma ai ba son Allah da Annabi suke wa yaran matan ba, illah son kai, amma nasu ance NORMAL ne don ba'a da gaskiya.
Allah Bai umurce mu muyi amfani da shedan wani mahaluki fiye da shaidar Shi ba...kamar na yadda Ya Hukunta auren Annabi SAW, da Khadija domin Ya San nan gaba zamu so koyi da wannan hukuncin.
Amma har yanzu muna kyaran wannan hukuncin saboda haka dole ne alummah ta cigaba da rikicewa domin za'a samu mutane da yawa suna son juna amma tazaran shekaru ba zai bari ba suyi aure ba sai dai zina a boye.
Idan dai MATA zasu ki KORAFI watau GORI, SON KAI, ROWA da ZARGIN KUDIN SU AKE SO, da gudun jikin su ake nema, ko zaa yi masu kishiya idan sun TSUFA, sun kalli cewan ba ma dole ne su kai tsufan ba.
Kuma ba su ganewa ko sun tsufa ko ba su ba Idan mijin su yayi niyya babu makawa?
Kuma wai mata masu tsoron wai kada a ya da su ace sun tsufa, watakila ba ita yake so bane, kuma ta ba da kai ba tare da adduan cewan akwai alheri ko babu ba.
Ko kawai watakila irin matan da suke gudun auren na tazara sun san su ba ABIN SO BANE maana basu da HALIN KIRKI ko kuma sun dauka TSOHO ko wanda ya girme su shi kadai ne zai masu adalci.
To wannan duk dabara ne da ya rage wa mai shiga ruwa!
Su kuma mazan da za'a iya auren, zasu kama kan su, su rage son banza, su san ciwon kan su, su kama girman su da auren, da TSORON ALLAH zasu ci ribar auren tazaran.
Kuma zasu ci nasara a rayuwa tare da gode da wannan auren kuma, akwai mutunci da daukaka a irin wannan aure domin namiji zai GIRMA tun da yarintar shi.
Ba fa tsufa ba!
Domin duk wannan labarin na TSOTSE YARINTAR mutun da wani cewan mutun yana rafkewa ya tsufa don ya auri wadda ta fi shi shekaru karya ce, ba a fada ba sunnan annabi SAW ba.
Sharri ne na makaryata da masu ZUNDE.
A karshe dai yakamata mu san HALI ne ZAMAN AURE ba Kwanciya, kudi ko shekaru ba.
Duk da wadannan suna kara danko ko nishadin auren.
Allah Sa mu dace, kuma muyi koyi da abubuwan kirki a rayuwa ba SON RAI da RAINA maganar Allah a FAKAICE ba.
0 notes
hausafilmstv · 7 years
Text
China: An rufe makarantar da ake koya wa mata biyayya
Hukumomi a China sun rufe wata makaranta da ke koya wa mata biyayya ga maza su kuma zama masu mika wuya da barin mazansu yin iko da su. Hukumar ilimi ta ce makarantar, wacce ke koyar da dabi'un al'ada, tana yin karan-tsaye ga akidun ci gaba zamani.
Wani bidiyo a kafar intanet ya nuna malaman makarantar na kushe batun daidaiton jinsi, suna kuma ce wa matan ka da su taba dukan miji ko da kuwa shi ne ya fara dukansu.
Ana samun karuwar irin wadannan makarantu a China a shekarun baya-bayan nan.
Bidiyon, wanda ya yadu kamar wuta-daji a intanet, ya nuna malamai a makarantar koyar da al'adu ta Fushon, suna cewa mata ka da su yarda su nemi wani aiki ko kokarin zama wani abu a rayuwa, 'kawai su kasance a karkashin maza.'
Suna kira ga mata cewa su yi wa iyayensu maza da mazajensu da 'yan'yansu maza ladabi da biyayya a ko wanne irin yanayi.
Wasu shawarwarin da makarantar ke bayar wa sun hada da cewa ka da su taba yin sa'insa da maza ko da an muzanta su ne, kuma ka da su taba neman saki.
An kuma ga malaman suna gargadin mata cewa idan mace ta sadu da fiye da maza uku, to maniyyinta ya zama guba, kuma zai iya kashe ta.
"Duk abun da mijinki ya nema, to ka da ki ce a'a," in ji daya daga cikin malaman.
Bidiyon ya nuna yadda mata ke aikin gida kamar goge dandaryar kasa da goge bandaki da hannunsu.
Jaridar Global Times ta ruwaito cewa, ma'aikatan makarantar da dama sun yi zanga-zangar rufe ta da aka yi, inda suka shaida wa jaridar cewa, an yi wa bidiyon kwaskwarima ne don bata aikinsu na gyaran al'ada da suke yi.
A yanzu dai hukumomi sun bayar da umarnin yin bincike don gano ko akwai wasu makarantun irin wannan.
Sanarwar da hukumomi suka fitar ta ce: "Dole mu dakatar da irin wadannan makarantu don sun kaucewa akidun ci gaba na zamani."
An bude wannan makaranta ne a shekarar 2011.
bbchausa.
from Hutudole>>zai birgeka, ya kayatar dakai, zaka nishadantu ka kuma karu. http://ift.tt/2BOOyQ7 via http://ift.tt/2y2TgY6
0 notes
Text
レーベルショーケースイベント”de.te.ri.ola”6/17開催決定
de.te.ri.o.ra.tionのショーケース的イベント”de.te.ri.ola”を開催します。
日時:6/17 土  20:00 open ~ 24:00 close  
場所: NEW PORT (代々木八幡) → http://nwpt.jp/
charge:¥1500 (+1order)
act:PrinceGraves / PunPunCircle / Nag Ar Juna
dj : Yojiro Suda (mitsume)
アコースティックライブとDJをNEW PORTの美味しいフード、ドリンクと共にくつろいだ雰囲気でお楽しみ頂けます。当日はレーベルの各タイトルがご購入頂けるほか、ご来場のお客様にレーベルのロゴステッカーを差し上げます。
ぜひお越しください。
Tumblr media
Prince Graves = Ami Kawaiによるソロプロジェクト。She Talks Silenceのメンバーとして活躍後、2015年から本格的に活動開始。バンドセットではサポートにCairophenomenonsのメンバーを迎え、La sera(US),Iko Cherie(UK)との共演など、海外インディーとの繋がりが強い。今年5/24にデビューアルバムをリリース、自身による宅録とバンドセットでのスタジオ録音を収録。浮遊感のあるヴォーカルにノイズギターが溶けるサイケデリックドリームポップ。自身が手がけるアートワーク、ミュージックビデオの摩訶不思議な世界観は必見。
PunPunCircle = 2013年から弾き語りのLIVE活動を開始。同時にsoundcloudで宅録の音源を発表。LIVE音源カセット『Live in Miyazaki』を自主リリース。2015年3月にはドラマーを迎えスタジオにて録音された7INCHシングル『Tsuki Nukeru』をリリース。ギターのみならず、ベース、シンセ、マンドリン、ウクレレ、シロフォン、パーカッション等を自ら演奏し、様々な国のリズムを取り入れた日本語でありながらもどこか異国を感じさせる楽曲を制作している。New Houseのギタリストとして活動しながら、ミツメ、Nag Ar Juna等のバンドへサポートとして参加。
Nag Ar Juna = Nag Ar Juna(ナガルジュナ)。プロデューサーやエンジニアとして00年代以降の国内インディ・シーンの様々な重要作品に携わってきた橋本竜樹のプロジェクト。'10年にLPとカセットのみで発表されたアルバム『How Many Friends Can Die Happily?』が話題となり、翌々年にWHITE LILYよりCD化。現在ライヴをサポートしているメンバーは須田洋次郎(ミツメ)、PunPun(New House)、YUJI ANDO(golf)、JUN(80kidz)など。アナログリリースを中心とする自主レーベルとしてde.te.ri.o.ra.tionを主宰。
0 notes
loeildelaigle · 7 years
Photo
Tumblr media
18 -- FRONT UNIFICATION, RETOUR DES AIGLES - MAY 2017
***DOWNLOAD FOR YR RIGHTS, CLICK HERE*** WE NOW HAVE AN ONLINE PLAYER TOO ! LISTEN BELOW !!
Contenu/Content : After more than three years we thought it’d be good to stop shiting out pants for a moment. We thought this compilation as love for the future (which in France is darker than ever). We are now back and more excited than before. Unification & fight. Eighteenth will feature a lot of old magnificient japanese NHK godesses, New pop princess, and disco-ed lost idol, the proto Trish Keenan, some well shaped and weird teenage spanish song covers, post-internet destiny’s child, angry speed-up outcasts, Hi Tide’s fantastic Murena, deep forgotten and obscure muzak-trap, track for Ranma 1/2’s fanboys, some raw post-punk lost in tokyo, exquisite Pau Riba, and probably the most beautiful german song ever written in our loving universe. Only 4 u babes. 00:00 Mel Smith and The Nite Riders - Pretty Plaid Skirt (and Long Black Sox) - 7" - Sue Inc - ??? - US 02:36 Wharfwhit - KEEP U SWEET (feat. Sara Bonito) - no label - UK - 2017 05:16 Isabelle Gunn - Scratched Knee - GROVL (2013) - US - 1980 08:20 Naffi - Moonbeams - Yum Yum Yum Yum Ya - Ark - UK - 1982 10:48 Taeko Ohno - 都会 - Panam - Japan - 1977 16:04 Chambry - Tell me how you feel about this - Cindys Tape - France - 2014 17:29 Moss Lime - Calabria 2014 - July First EP - Fixture Records - Canada - 2014 20:21 Vanilla - Girl - Keats/Collective Vol.5 - Keats/Collective - US - 2014 24:07 Tanuki - Tanuki Baby - no label - UK - 2015 26:50 Samuel Spaniel - Bailando - na label - France - 2016 29:30 Iko - Approach On Tokyo - 12’ - Manhattan - Formula - Canada - 1982 34:42 Pau Riba - Helena Desenganya't - Dioptria - Concentric - Spain - 1969 38:40 Chelmico - Love Is Over (Prod. Mikeneko Homeless)(Tomggg Remix) - Cupcake ATM - Japan - 2016 42:30 Lafayettes - Life’s too short - 7’ - RCA Victor - US - 1962 44:43 - Seri Ishiwakawa - 遠い海の記憶(NHK「みんなのうた」~少年ドラマ・シリーズ「つぶやき岩の秘密」主題歌) - NHK - Japan - 1973 48:04 Kenji Kawai (for Ranma 1/2) - anata-nanka-daikkirai-demo - Ranma 1/2: Music Gymnasium (Anime Films And Series) - Pony Canyon - Japan - 1997 49:21 Murena - Día extranos - Hi Tide - France - 2016 54:29 ~ flashback ~ - Pink ak - ??? - ??? - 2014 55:40 - The Blankket - Hey Ya! - Songs of Love - no label - Canada - 2003 59:24 Delroy Edwards - I Love Sloane - L.A Club Resource - US - 2016 01:00:36 Blanche Blanche Blanche - Heart and Soul (T’Paul) - 2wice 2wins [OSR1] - Feeling Tube Records - US - 2014 01:04:08 Freiwillige Selbstkontrolle - Moderne Welt - Zickzack - Germany - 19080 01:09:05 Knight's Gambit - ??? - ??? - ??? - ??? Listen here too from now on -_-
— Movie : La Fille du 14 Juillet - Antonin Peretjatko - France - 2017 —
youtube
See you there too : https://www.facebook.com/loeildelaigle/
0 notes
isausmanmohd · 2 years
Photo
Tumblr media
...Wannan Gogoriyon Da Tada Jijiyan Wuya Da Gwamnonin(APC) Ke Yi Akan Wahalar Da Ake Ciki Yanzu Sakamakon Chanjin Kuɗi, Kar Fa Mu Yi Tsammanin Don Mu Suke Yin Wannan Faɗan, A'a Kawai Don Kare Madafun Iko Ne Dake Hannun Jam'iyyarsu, Sun Tabbata In Al'amura Suka Ci Gaba Da Tafiya a Haka, Zasu Sha Mugun Kashi, Da Kayi. Ban Da Dai Yanzu Kasuwar Buƙatarsu Ce Ta Tashi👇 Suna Ina Lokacin Da Ake Kashe Mu(Ba Dare, Ba Rana)??? Suna Ina Aka Yi Ta Ƙara Kuɗin Man Fetur, Don Ƙarawa Al'umma Ƙuncin Rayuwa??? Suna Ina Wannan Gwamnatin Ta Shekara 7 Tana Ta Kawo Ƙudurori Suna Aiwatarwa Da Suka Ƙara Ƙuntata Rayuwar Al'umma??? ...Ko Dan Na Lura; Muna Da Mantuwa Matuƙa, Don Na Ga Wasu Suna Jinjina Musu, To Bata Kai Suke Ba😭🙏 ALLAH Dai Ya Taƙaita Mana, Ya Yi Mana Zaɓi Mafi Alkhairi Don Arzikin SHUGABAN ZAƁAƁƁU(S.A.W) 🤲👏🙏🙏 https://www.instagram.com/p/CoNz2ZjoiW9/?igshid=NGJjMDIxMWI=
0 notes
Text
*🔊 Lokacin tashi dare yayi...🕰*
*Kar ku manta da yan uwanku, matanku, 'ya'yanku..*
Nana Aisha Allah ya kara mata yarda
*“Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya kasance:*
*Yana salla da dare ita kuma tana gabansa..*
*Idan ya kusanci yin wutri, sai ya tashe ta, sai su yi tare.”*
*📚Imam Muslim ne ya ruwaito shi*
📌 Mafi kyawun abin da za ku yi wa ’ya’yanku ko matanku, ko mijinku, ko abokanku, ko masoyanku shi ne ku tashe su don yin sallar dare, ku kwaɗaitar da su da yin addu’a, da himmantuwa da ita har abada.
📌Ba da shagaltuwa da hira da sunan soyayya ba, ko bata lokaci ana chart ba ko kallo ba, saurayinki baya kwaɗaitar da ke tashin dare to ki bashi notice kawai, kai ma haka... 😎
📌Kar mu manta, *"Mafi soyuwar aiki a wajen Allah, wanda aka dawwama ana yin sa, koda raka'a biyu ne da wutri kullum"* 🥰👌
Allah Ka Bamu Iko 🤲.
••┈•┈••✦✿✦••┈•┈••
*✍️Abou Khadeejatu Assalafeey🌾*
29/12/1443.
28/07/2022.
Tumblr media
0 notes
bbchausa · 7 years
Link
A da mun dauka cewa idan ana maganar yadda maciji ke jima'i namiji shi ne ke nuna iko da kwazo, mace na sallama kanta ne kawai, to amma yanzu mun gano cewa lamarin ba haka yake ba sam-sam. via BBC Hausa
0 notes
isiyasy · 5 years
Quote
Gina Masallaci Na Farko, Bude Garin Makkah, Kulla 'Yan'uwanta, ka Kiran Shugabanni Zuwa ga Islam, Makircin Kuraishawa Bayan Hijira, Mubahala Da Kiristoci Yakukuwan Manzon Allah, Hajjin Ban Kwana, Karshen Makircin Yahudawa, Ayyana Magaji (Ghadir Khum), Sulhun Hudaibiyya, Rasuwar Manzo (s). Hijirar Manzon Allah (s) zuwa garin Madina ya bude wani sabon shafi na wannan sako na Allah, don a lokacin ne Musulunci ya fara kafuwa har ya zama ya fara yaduwa zuwa kowane bangare na kasashen Larabawa saboda samun karuwar musulmi da aka yi. A baya dai mun nuna cewa Manzon Allah (s) yana da shekaru hamsin da uku a lokacin da ya yi wannan hijira; don haka ya zauna a garin Madina ne na tsawon shekaru goma, inda a garin ne ya kare sauran rayuwarsa da ke cike da abubuwan mamaki; don kuwa a cikin wannan lokaci ne wannan sako na Ubangiji ya kai wani matsayin na cika, kuma muhimman abubuwa suka yi ta faruwa inda daga karshe dai suka haifar da kakkarfar hanya ta yaduwar Musulunci da kuma isarsa ko ina a duniya. Don haka a nan za mu yi dubi ne cikin manyan abubuwan da suka faru dangane da rayuwar Annabi Muhammad (s) da Musulunci a garin Madinan. GINA MASALLACI NA FARKO Da shiga garin Madina dai abu na farko da Annabi (s) ya yi shi ne gina masallaci, wato masallacin farko a tarihin Musulunci. Ginin wannan masallaci na daga cikin muhimman ci gaba ga musulmi wadanda yanzu suka sami matattara ta kansu inda za su rika taruwa, makaranta inda za su rika koyon karatun Alkur'ani, kana kuam cibiyar karbar umarni da hani daga shugabansu. A halin yanzu lokacin buya don tsoron cutarwa ya wuce. A wannan lokacin dai dukkan al'ummar musulmi da suka hada da Muhajirai (Mutanen Makka da suka yi hijira) da kuma Ansar (mutanen Madina da suka tarbe su) ne suka ba da himma da dukkan karfinsu wajen gina wannan masallaci, wanda daga baya ake kiransa da Masjidun Nabi (Masallacin Annabi). An gina wannan masallaci ne da yumbu da takkan dabino don yi masa rufi. Manzon Allah (s) da kansa ya kasance cikin masu ginin wannan masallaci, inda da shekara ta zagayo ya fadada masallacin saboda karuwar da musulmi suke yi. Bayan gina wannan masallaci dukkan musulmi cikin farin ciki sukan taru don gudanar da salloli a cikinsa karkashin jagoranci Manzon Allah (s). Bayan salla kuma ya kan gabatar da huduba, ya koyar da musulmi Alkur'ani da dokokin Musulunci; haka kuma ya kan tattauna da su, ya kan saurari matsalolinsu don samun hanyoyin da za a magance su da dai sauransu. Don haka dai wannan masallaci ya zama helkwatar gwamnatin Musulunci ta farko wadda Manzon Allah (s) ya kafa. Har yanzu wannan masallaci na nan, ko da yake an kara fadada shi da kuma kawata shi cikin karnonin da suka wuce. A halin yanzu kuma kabarin Manzon Allah (s) a cikin wannan masallaci ya ke, inda miliyoyin musulmi daga ko ina kan kai masa ziyara kowace shekara.     KULLA 'YAN'UWANTAKA TSAKANIN MUSULMI Abu na biyu mai matukar muhimmanci da Manzon Allah (s) ya yi bayan isarsa Madina shi ne hada 'yan'uwantaka tsakanin Muhajirai da Ansar, inda ya hada kowani Muhajiri da Ansar guda a matsayin dan'uwa. Mai son karin bayani kan wannan kulla 'yan'uwantaka sai ya matsa nan Kulla 'Yan'uwantaka don ganin karin bayani.     MAKIRCIN KURAISHAWA BAYAN HIJIRA Kubutar Manzo (s.a.w.a) daga hannun Kuraishawa da isarsa Madina lami lafiya sun kara tunzura Kuraishawa da sa su ci-gaba da makirce-makircensu da shirye-shiryensu na gamawa da shi. Wannan bai kasance wani boyayyen abu ba, maimakon haka shugabannin Kuraishawa sun sha fitowa fili su bayyana haka. Kuraishawa sun ci-gaba da yi wa Musulmi bita-da-kulli na kuntatawa da cutarwa, sawa'un Muhajirai ne ko duk wanda suka san musuluntarsa a Makka. Haka sun rikewa Musulmi dukiyoyinsu da mamaye gidajensu da sauran kayayyakinsu da ke Makka. Ta wata fuska kuma, sun kasance suna bin diddigin irin yanayin da Manzo (s.a.w.a) ke ciki, suna kwadaitar da wannan kabila ko waccan da cin zarafin Annabi da mabiyan shi. Wannan ya sa Manzon Allah daukan wasu matakai don samar da kariya ga da'awa da kiyaye shi. Farkon matakin da Annabi (s.a.w.a) ya dauka shi ne kyautata yanayin da ke kewaye da Madina, inda ya aika da wasu tawagu, ya ja-goranci wasu zuwa kabilun da Mishrikai da ke makwabtaka da su.  Wannan ya haifar da wasu yarjeniyoyin sulhu da hadin gwuiwa tare da su, don gujewa yaki da zubar da jini. A daidai lokacin kuma, Manzo (s.a.w.a) ya kasance yana daidaita yanayi a cikin Madina, yana kunce makirce makircen kafiran Kuraishawa na zaburar da mazauna wannan yanki a kan yaki da musulmi. A wani bangaren kuma shi da kansa Manzo din (s) ya kan dauki wasu matakai na takurawa wa wadannan kafirai da kuma sanya musu takunkumi, ganin cewa su ma kafiran sun fara kwace dukiyoyin al'umman musulmi, duk wadannan matakai dai da Annabin ya dauka da nufin yin maganin kulle-kullen da kafiran suke yi na kai wa musulmi hari. Lalle babu shakka dai irin wadannan matakai na Annabin (s) ya dauka sun yi nasara bugu da kari kuma kan cewa wadannan kabilu da suka kulla yarjejeniya da musulmi su ma sun cika alkawurran da suka yi. Don haka sai kafiran suka fara tunanin fada wa musulmin da yaki don gamawa da su. Don haka ne ma ake cewa dukkan yakukuwan da Manzo (s) ya yi su ne a matsayin kariyar kai ba wai don tsokana ba, kamar yadda haka ke bayyane ga wanda ya karanta yanayoyinsu kamar yadda ya kamata. A kan haka Allah Madaukaki ke cewa: An yi izini (na yin yaki) ga wadanda ake yakarsu, do an zalunce su, hakika kuma Allah Mai iko ne bisa taimakon su. (Su ne) Wadanda aka fitar daga gidajensu ba da wani laifi ba, sai don kawai sun ce: 'Ubangijinmu (shi ne) Allah'. Surar Hajji:39-40. KARSHEN MAKIRCE-MAKIRCEN YAHUDAWA Hakika tun lokacin da Manzon Allah (s) ya koma garin Madina, sai wadannan miyagun Yahudawa na Madina suka bijire masa da kiransa na Musulunci, kamar yadda suka nuna gaba da kiyayya ga Annabi Isa (a.s) a shekaru masu yawa da suka wuce. Wadannan makiran Yahudawa sun hada kai da mushrikan Makka don kawo karshen Musulunci; don haka ne ma suka kulla makircin kashe Manzo (s), duk kuwa da yana kyautatawa da taimakonsu don kwadaitar da su ko za su karbi wannan sako na Musulunci. Amma ko da ya ga makirce-makirce da zaluncinsu sai ci gaba suke yi, sai ya ga ba shi da zabi face ya yake su don kare Musulunci da musulmi. Ya yi fito na fito ne da su ne a yakin nan da ake kira Yakin Khaibara, wanda bayani kansa ya wuce. A yayin wannan yaki dai Imam Ali (a.s) ya nuna jarunta kwarai da gaske, inda daga karshe dai Annabi (s) ya yi nasara akan wadannan yahudawa kuma aka kawo karshen katsalandan dinsu.     SULHUN HUDAIBIYYA Wani muhimmin al'amari da ya faru a rayuwar Manzon Allah (s) da ci gaban sakon Musulunci shi ne Sulhun Hudaibiyya. Abin da ya faru dai shi ne: Wata rana Manzon Allah (s) ya yi mafarkin cewa shi da sahabbansa sun shiga Dakin Ka'aba a garin Makka don yin dawafi, amma kafiran Makkan suna kokarin hana su.  Saboda wannan mafarki ne sai Manzo (s) ya yanke cewa zai tafi Makka shi da sauran musulmi kimanin dubu daya da dari biyar don yin aikin hajji, hakan kuwa ya faru ne a shekara ta shiga bayan hijira. A lokacin da suka wani wuri da ake kira Hudaibiyya, sai suka tarar da kafirai sun toshe duk wata hanyar shiga Makka; ganin haka sai Annabi (s) ya aike da wani manzo nasa zuwa ga kafiran don shaida musu manufar zuwansa da kuma nuna musu a shirye yake ya yi sulhu da su. Dama Kuraishawa na fama da zafin galabarsu da aka yi a yakin Khandak; don haka da suka lura da irin karfin Manzo (s.a.w.a) da nacewarsa a kan abin da ya ke so, suka kuma riski irin raunin da suke fama da shi da gazawarsu a yaki, sai suka amsa kiran Manzo (s.a.w.a).  Da haka aka rattaba hannu a kan yarjejeniyar sulhu. Daga cikin yarjejeniyar da aka kulla har da cewa tawagar musulmi a wannan shekarar ba za ta shiga Makkan ba, maimakon haka sai ta koma shekara ta gaba da dai sauran sharuddan da aka cimma. Saboda hakan ne sai Manzon Allah (s) da sahabbansa suka koma Madina, amma da shekara ta zagayo, sai suka dawo inda suka shiga Makkan kuma suka gudanar da wannan ibada da suke son gabatarwa. Ta haka ne dai mafarkin da Annabi(s) ya yi ya tabbata. Wannan sulhu da aka cimma dai ya haifar da babban tasiri a tarihin ci-gaban Musulunci, yayin da ya bayar da dama ga Musulmi wajen isar da sakonsu ga wadanda ba Kuraishawa ba na daga mazauna tsibirin Larabawa, sannan suka sami sararin sabuwar gwamnatinsu da karfafa ta.     KIRAN SHUWAGABANNI ZUWA GA MUSULUNCI Cin garin Makka da yaki da rugurguza gumaka daga Dakin Ka'aba da musulmi suka yi ba karamar nasara ba ce gare su (musulmi); don haka da kuma irin halayen kwarai da dattaku da Manzon Allah (s) ya nuna wa makiyansa bayan ya samu nasara akansu, alhali kuwa suna tunanin zai musguna musu da kuma neman daukan fansa kan abubuwan da suka masa, ya sa da dama daga cikinsu suka karbi Musulunci. Wannan nasara dai da musulmin suka sam ya sa a halin yanzu sun kasance masu karfi, to ganin haka da kuma cewa hasken Musulunci ya kori duhun zalunci da kafirci daga mafi yawa daga cikin daular larabawa, sai Manzon Allah (s) ya ga cewa a halin yanzu ya zama wajibi a sanar da sauran daulolin duniya makwabta wannan sako na Musulunci da kuma kiransu zuwa gare shi. Don haka sai ya aika da wasiku zuwa ga sarakunan kasashen Farisa, Rum, Habasha da sauran sarakunan kasashe da kabilu don kiransu zuwa ga shiriya da hasken Musulunci. Koda wakilan Manzo din (s) suka isa, wasu sarakunan sun karbi Musulunci, wasu kuma sun ki amincewa amma sun yarda a yi sulhu, yayin da wasu kuma irin su sarkin Farisa, wadanda ba wai kawai sun ki amincewa da sakon ba ne, a'a har ma ya ga wasikar Manzon (s) suka yi da kuma wulakanta wakilin da ya kai musu sakon.     MUBAHALA DA KIRISTOCI Daga cikin wasikun da Annabi (s) ya aika wa sarakuna da shugabannin kasashen don kiransu zuwa ga Musulunci har da wanda ya aika wa Kiristocin Najran da Yaman.  Lokacin da suka karbi wasikarsu, wadannan ba wai kawai ma sun ki yarda da Musuluncin ba ne face ma dai sai suka yi aniyar zuwa garin Madina don kalubalantar Annabi (s) da kuma kokarin kare mummunan akidar nan tasu ta cewa Annabi Isa dan Allah ne kuma an giciye shi. Koda isowarsu garin Madina sai Manzon Allah (s) ya gabatar musu da dalilai masu karfi daga Littafan Ubangiji da suka gabata dangane da gaskiyar Musulunci, to amma duk da haka dai sun ki yin imani. Don haka sai bangarorin biyu suka yanke shawarar haduwa a wani budadden don yi la'anceceniya da kuma rokon Allah Ya saukar da azaba akan makaryaci. Don haka sai Allah Madaukakin Sarki ya umarci ManzonSa (s) da ya tafi da danginsa makusanta wannan wuri na la'anceceniya (Mubahala), Allah Yana cewa: Sannan wanda ya yi jayayya da kai game da shi, bayan abin da ya zo maka na ilmi, to ka ce: Ku zo mu kira 'ya'yanmu da 'ya'yanku, da matanmu da matanku, da mu kanmu da ku kanku, sannan mu shiga yin addu'a don sanya tsinuwar Allah a kan makaryata (Surar Ali Imrana: 3:16).  Ko da lokacin ya yi, sai shugabannin wadannan kiristoci suka zo wannan wuri da jama'arsu, kana shi kuma Manzon Allah (s), a bisa umarnin Allah, sai ya zo danginsa makusanta, wato: 'Yarsa Fatima (a.s) a gaba, yana rike da jikansa Hasan a hagu, Husaini kuma a dama sannan sirikinsa kuma dan baffansa Aliyu bn Abi Talib (a.s) yana biye a baya, ya shigo wannan fili. Hakika wadannan kiristoci dai ba su taba ganin mutane masu kwarjini irin wadannan makusantan Annabi ba. Don haka ko da shugabansu ya ga Manzo da wadannan taurari iyalai na sa, sai ya razana, ya gano cewa wallahi ba su da gaskiya kuma idan har suka bari aka yi la'anceceniya to lalle fa Allah zai la'ancesu saboda wadannan mutane.  Don haka sai ya janyo mutanensa ya gaya musu cewa wallahi ya ga wadansu mutane wadanda idan da za su addu'a Allah Ya sauko da wannan dutse da ke bayansu to wallahi Allah Zai saukar da shi. Don haka sai suka ja da baya suka ki yin mubahalan, inda suka yi sulhu da Manzon Allah da kuma alkawarin za su dinga aiko da Jizya ga musulmi kowace shekara, don dai a barsu su tafi.     HAJJIN BAN KWANA A shekara ta goma bayan hijira, Manzon Allah (s) ya fito, shi da dukkan matansa da ayari mai yawa na daga sahabbansa don yin aikin hajji, hajjin da daga baya ake kira da Hajjin Ban Kwana. Manzon Allah (s) ya isa garin Makka ne a ranar hudu ga watan Zul Hajji. A yayin wannan aikin hajji dai Manzon Allah (s) ya yi jawabi ga dimbin jama'ar musulmi akan Dutsen Arfa, jawabin da har yau din nan yana nan a zukatan musulmi kuma zai ci gaba da zama har tashin kiyama. A yayin wannan jawabi dai Manzo (s) bayan godiya ga Allah Madaukakin Sarki, ya yi cikakken bayani a kan dokoki da ka'idojin Musulunci, sannan kuma ya rushe duk wata al'ada ta lokacin Jahiliyya, ya kuma umarci wadanda ke gurin da su sanar da wadanda ba sa nan. A cikin hudubar tasa ya yi magana a kan mashahurin hadisin nan na Al-Thakalain, wato fadinsa (s) cewa: Allah Ya kira ni, kuma nan ba da dadewa ba zan amsa masa; to amma ni na bar muku wasu nauyaya guda biyu a cikinku: (su ne) Littafin Allah da Zuriyata Ahlulbaiti.  Littafin Allah, igiya ce da ke hade daga sama zuwa kasa; Zuriyata kuwa su ne Ahlulbaitina. Lallai Ubangiji Mai Rahama Ya sanar da ni cewa wadannan abubuwa biyu ba za su taba rabuwa da juna ba har lokacin da za su same ni a bakin tafkin Alkausara. Ina mai gargadinku da kar ku kaurace musu. Bayan gama wannan huduba, sai Manzon Allah (s) da tawagarsa suka kama hanyar dawowa Madina tare da dubban sahabbansa da suka rako shi zuwa wannan hajji na ban kwana.
http://www.5five-stars.com.ng/2019/11/muhimman-abubuwan-da-suka-faru-madina.html
0 notes
Photo
Tumblr media
“Half Awakening” Prince Graves dtrt 10(LP,Album) 2,500 yen (plus tax)  2017.5.24Release
Half Awakening
Side-A: Holy Flirts Casual Wounds Secret Valley It Morning,Sun Side-B: Anthem For The Teenage Aliens Lost Boy Kids Were Gone Dreaming Derek ETERNAL
Prince Graves Ami Kawaiによるソロプロジェクト。She Talks Silenceのメンバーとして活躍後、2015年から本格的に活動開始。バンドセットではサポートにCairophenomenonsのメンバーを迎え、La sera,Iko Cherieのオープニングアクトなど、東京をベースに活動している。デビューアルバムとなる本作は自身による宅録とバンドセットでのスタジオ録音を収録。浮遊感のあるヴォーカルにノイズギターが溶けるサイケデリックドリームポップ。
VIDEO
youtube
ORDER
JETSET
0 notes