Tumgik
#tauraro
doubleddenden · 2 years
Text
Tumblr media Tumblr media Tumblr media Tumblr media
So I made another OC, this one is a mechanic girl named Dannibel- Danny for short. She's a mechanic of vehicles, Shelltur customization, and studies Pokemon mobility and transportation. I imagine she grew up in a family of mostly guys, so she's kind of a tomboy, but also very upbeat, a glass half full type girl, and pretty energetic. She pretty much always has a project going on.
Oh, and I updated Karden's trainer sprite. I noticed he was a tad short compared to the others, so I added some height to him and lengthened his arms, legs, and torso a bit.
More under the cut
As far as her relationship with the other OC's I posted as of late, I guess she's a friend of Karden and Sorrey- and Karden probably has a crush on her because she's always teasing him in some light way- she might feel the same in the future, but its unclear. Sorrey probably thinks she's a bit obnoxious, but at the same time would rather see her happy than sad. She's not fond of Tyron at all, despite the fact that Tyron more or less has a puppy crush on her- But the two do at least get along in the sense that she's the first one he goes to when he breaks his motorcycle... which is frequently.
Now, for Danny's team
Tumblr media
Shelltur (Rock/Normal), her go to mobile home and also her favorite ol girl
Baakura (Grass/Fairy), her starter, best for rugged terrain
Wispeon (Ghost), one of the "guard dogs," also helpful for phasing in and out of an engine to get a part out. Very friendly though
Tauraro Arcanine (Water/Ice), the other gaurd dog that Danny likes using to traverse rivers. Also friendly
T Donphan (Fire/Ground). In truth, she actually has many of these, which she captured from one of the migrating herds that travel across the region.
T Serperior (Dragon/Flying). A pokemon that helps her study air based travel
2 notes · View notes
isausmanmohd · 2 years
Photo
Tumblr media
ANTAMBAYI HASANUL BASARIY MEYE SIRRIN GUDUN DUNIYARKA?? Antambayi hasanul basariy meye sirrin gudun duniyarka? Sai yace.......... 1...Nasan arziqina wanina bazai karbeshi ba saina kwantar da hankalina. 2...nasan aikina babu Wanda zai yimin sai na shagaltu dashi. 3....kuma nasan ubangijina yana kallona sai naji kunyar in fuskanceshi da sabo/zunubi 4....kuma nasan mutuwa tana jirana sai na tanaji guzuri don haduwa da ubangijina Ya Allah kayi rahama yalwatacciya ga wannan tauraro, ya Allah kasa muyi kyakkyawan karshe. https://www.instagram.com/p/ChoQYgXImPU/?igshid=NGJjMDIxMWI=
0 notes
delicatecreatorfire · 2 years
Text
TAURARO MAI MAKI BIYAR.
Tumblr media
TAURARO MAI MAKI BIYAR TAURARO NE DON KARIYA⹁ KUMA ALAMA CE MAI KYAU DON SAMUN⹁ TSOHUWAR MASAR TA YI AMFANI DA ITA.
0 notes
youthsloadedmedia · 2 years
Text
Lilin Baba Release His 7 Tracks Ep Titled "Tauraro"
Lilin Baba Release His 7 Tracks Ep Titled “Tauraro”
Lilin Baba Release His 7 Tracks Ep Titled “Tauraro” NORTH EAST RECORDS is set out with the new making of their magnificent and apex entertainingMusic EP by Lilin Baba titled ‘TAURARO’ The EP consists of Seven different songs that are entertaining, educating and enjoyable including:· YARINYA· MATSO· SAI KE· ZO GANI· IN NA GANKI· ZAUNA; and· SOThe EP was produced with the devising techniques of…
Tumblr media
View On WordPress
0 notes
jucelinoluzposts · 3 years
Text
Babban tauraro wanda zai wuce kusa da Duniya a cikin Maris 2021
Babban tauraro wanda zai wuce kusa da Duniya a cikin Maris 2021
Babban tauraro wanda zai wuce kusa da Duniya a cikin Maris 2021 Águas de Lindóia, 22 ga Fabrairu, 2021 Wani tauraron dan adam mai kusan kilomita 1 a diamita, wanda aka gano a shekara ta 2001, haruffa da aka aiko da mafarkai game da wannan tauraron dan adam a ƙarshen 2000 ta Jucelino Luz zai wuce kusa da duniyarmu wata mai zuwa. Wannan zai kasance mafi girman dutsen sararin samaniya wanda zai…
Tumblr media
View On WordPress
0 notes
isiyasy · 5 years
Text
Tumblr media
Ta haka dai Imam Husaini (a.s) ya shirya barin birnin Madina, to sai dai kuma bai bar birnin ba har sai da ya kai ziyarar ban kwana ga kabarin kakansa Manzon Allah (s.a.w.a), yana cike da sanin cewa ba zai dawo ba kuma daga wannan rana ba zai sake samun damar ziyarar kabarin kakan nasa ba. Yana mai sane da cewa ba za su sake ganawa da shi ba har sai a Aljanna, kuma ba zai hadu da kakan nasa ba face yana a matsayin shahidi da kuma isar da kukansa gare shi saboda irin abin da aka masa. Don haka sai Imam Husaini (a.s) ya tsaya a gaban kabarin yayi salla raka'a biyu, sannan ya daga hannu yana munajati da Ubangijinsa: "Ya Allah! Wannan kabarin AnnabinKa Muhammadu (s.a.w.a) ne, kuma ni din nan dan 'yar AnnabinKa ne. Ka riga da kasan irin halin da nake ciki. Ya Allah! Ina son umarni da alheri da kuma hani da mummuna, don haka ina rokonKa, Ya Ubangijin daukaka da karamci, don darajar wannan kabari da wanda ya ke cikinsa, da Ka zaba min abin da zai kasance cikinsa akwai yardarKa da kuma yarda ManzonKa(1). Haka wannan azama ta Imam Husaini (a.s) ta kasance, haka wannan Jagora, wanda ba ya mika wuya, ya yi azama. A'a ta ya ya zai mika wuya ba yan ya kasance makomar al'umma kana kuma mai kare sakon Musulunci? Don haka ya nufi Makka, zuwa ga Haramin Aminci, don kaddamar da wanann yunkuri nasa daga wajen. Daga nan ne sai wannan tawaga ta Imam Husaini (a.s) ta kama hanyar Makka(2), ya kama hanya cikin hamada tare da iyalan gidansa, sahabbi, mataye da 'ya'yansa tare da kuma 'yar'uwarsa Zainab al-Kubra (a.s), yana mai maimaita fadin Allah Madaukakin Sarki cewa: ( فَخَرَجَ منها خَائِفًا يَتَرقَبُ قَال ربِّ نَجِّني مِنَ القَوْمِ الظَّالمينَ ) "Sai ya fita daga gare ta, yana mai jin tsoro yana sauna. Ya ce, "Ya Ubangijina! Ka tseratar da ni daga mutane azzalumai(3)". A hanyarsa ta tafiya zuwa birnin Makka, Imam Husaini (a.s) ya hadu da Abdullahi bn Muti' wanda ya tausayawa halin da Imam (a.s) din ya ke ciki yana mai tsoron cewa duniya za ta rasa mutum kamar Husaini (a.s), wanda babu wani kamarsa a lokacin wanda zai kare Musulunci da kuma koyarwa ta Manzon Allah (s.a.w.a). Don kuwa a lokacin dukkan bururrukan al'umma sun koma ne ga Husain (a.s) kamar yadda kuma zukata suka koma gare shi. A lokacin babu wani mutum guda ko kuma wani karfi da al'umma za su iya rikewa da zai iya fuskantar hukumar ja'irzi ta Yazid, don haka Abdullahi bn Muti' din ya ce masa: "Na rantse da Allah, idan har aka kashe ka to za a mai da mu bayi bayanka". Babu shakka wannan kalami da ra'ayi na Abdullah shi ne kalami da kuma ra'ayin al'ummar musulmi a wancan lokacin, wannan kalami na sa yana nuni ne da irin halin da al'ummar musulmi suke ciki ne a wancan lokacin. Yana ji a jikinsa irin mulkin kama karya da danniya na Umayyawa, kuma babu wani mutum guda da zai iya 'yantar da al'umma daga wannan hali da suke ciki in ba Husaini (a.s) ba, don haka ne yake fadin wannan kalami nasa: "Na rantse da Allah, idan har aka kashe ka to za a mai da mu bayi bayanka". Daga nan sai ya tambayi Imam Husaini (a.s), alhali yana son jin ra'ayinsa da kuma matsayarsa, wacce take matsaya ce ta al'umma gaba daya, sai ya ce masa: "Ya Shugabana, ina ka nufa ne?" Sai Husaini (a.s) ya amsa masa: "A halin yanzu garin Makka na nufa, daga baya kuma zan bar wa Allah zabi". Sai Abdullah ya ce: "Allah Ya shiryar da kai kuma Ya sanya mu fansa gare ka, to sai dai idan har ka isa Makka, to ina horonka da kada ka kusanci Kufa, don kuwa garin shu'umin gari ne, a gurin ne aka kashe Mahaifinka, aka ha'inci Dan'uwanka aka kuma kashe shi. Ka lizimci Haramin Allah, don kuwa kai Shugaban larabawa ne, babu wani mutum da za a iya kwatanta shi da kai daga cikin mutanen Hijaz, kuma mutane ba za su taba amincewa da wani a matsayin shugaba in ba kai ba, za su zo maka ta kowani bangare. Kada ka rabu da Harami, Allah ya sanya baffana da kawuna su kasance maka fansa, wallahi idan har aka kashe ka, to lallai za a cutar da mu a bayanka(4)". Hanyar zuwa Makka dai tana da nisa(5), kuma a lokacin rairayin hamada ya yi zafi saboda zafin rana, to amma haka dai wannan tawaga ta Imam Husaini (a.s) ta tsaga wannan rairayi da tuddan kasa mai zafin gaske. Haka dai wannan tawaga ta masu sadaukarwa kana kuma taurarin jihadi ta juya fuskarta zuwa Dakin Allah, daga nan kuma ta nufi kasar Karbala, zuwa ga makoma ta dawwama kuma fitilar ma'abuta 'yanci karkashin jagorancin Husaini (a.s), wanda ya bi tafarkin fuskantar ja'irar gwamnatin kama-karya. A daidai wannan lokaci dai, Imam Husaini (a.s) yana tunasar (da mutane) hijiran da mahaifinsa Aliyu bn Abi Talib (a.s) ya yi ne daga Makka zuwa Madina, a ranar da ya sadaukar da ransa yana tare da Fadimomi, yana mai kalubalantar girman kan Kuraishawa da kuma dagawarsu, sabanin irin al'adar masu hijira a wancan lokacin wadanda suke amfani da duhun dare, amma shi da tsakar rana ya yi nasa hijirar. Hakika karfin ruhin mahaifinsa (Aliyu) na tare da shi, haka nan kuma zuciyar wannan jarumin bawan Allah tana bugawa kamar wata gagarumar ganga a cikinsa. A lokacin iyalan gidansa da kuma masoyansa suna cikin tsoron kan hatsari da kuma cutarwar da mahukuntan wancan lokacin za su yi masa, kamar yadda suka aikata kwanaki biyu da suka wuce ga Ibn Zubair, sai dai ba su same shi ba saboda ya bi hanyar da ba a saba bi ba. Don haka sai suka shawarce shi da ya dau wata hanya ta daban, don kauce wa idanuwa, amma Husaini (a.s) ya ki amincewa da hakan, yana mai jaddada cewa tafiyar tasa za ta kasance ne a fili kuma bayan ya sanar da jama'a. Hakan kuwa a matsayin kafa hujja da kuma motsa lamirin al'umma ne, kowa da kowa ya san batun hijirar tasa har ma dai su dinga tambayar cewa, 'me yasa Husaini ya bar garin kakansa Manzon Allah (s.a.w.a) alhali kuwa shi ne shugabanta kuma wanda ya fi daukaka cikin mutanensa'? Don mutane su yawaita magana kan wannan tafiya tasa, don tafiyar ta tashi daga boyayyiya zuwa ga wani yunkuri da kuma aiki na fuskantar hukuma, don sanya tabbaci a cikin zukatan al'umma da kuma kawar da lullubin tsoro da kuma tarbiyyantar da ruhin tsayin daka da kuma jarunta. Shi dai ya shirya wa gwagwarmaya da kuma fuskantar ja'irar hukuma, kuma lalle babu tsoro babu kuma komawa da baya, don haka ne ma ya ke dada jaddada wa iyalansa wadanda suka ce masa: "Ai da ka kauce wa babbar hanya kamar yadda Ibn Zubair ya aikata don kada masu nemanka su same ka, da ya fi". Sai ya ce musu: "A'a wallahi! Ba zan taba kauce mata ba har sai Allah Ya hukumta abin da Ya ke son hukumtawa(6)". Haka dai wannan tawaga ta kama hanya da nufin kaddamar da wani gagarumin yunkuri, jagoran wannan yunkuri kuwa shi ne Husaini (a.s), kuma babu wani wanda bai san wannan Shugaba kana Jagora mai girma ba. Bayan fitarsa da Madinan dai, al'umman garin da suka hada da Muhajirai da Ansar, ciki kuwa har da wasu sahabban Manzon Allah (s.a.w.a) sun kasance su kan taru suna tattaunawa kan wannan lamari: Lalle jikan Manzon Allah (s.a.w.a) ya tafi, ya bar wannan gari na kakansa (s.a.w.a), yana mai nufin wani al'amari mai girman gaske. Ya ki yin mubaya'a da kuma mika wuya ga gwamnatin Yazid, shin me al'umma take jira?. A halin da ake ciki ga wani shamaki na bakunta da nisa nan ya shiga tsakanin gidajen Ali, Husaini da kuma Zahra (a.s). Garin Madina na cikin damuwa da kuka saboda barinsa da Husaini ya yi, kamar yadda kuma zukatan al'ummar garin ke cike da bakin ciki da tsoro da kuma damuwa, suna tsoron abin da zai faru nan gaba. Suna cikin tsoron cewa mabiya Husaini (a.s) za su ha'ince shi da kuma barinsa ya fada hannun makiya, kuma ta haka wannan tauraro mai haske zai bace daga sararin samaniyyar garin wanda kuma sama ba zata iya samar da wani kamarsa ba. Ga gidansa nan cike da duhu, gidan da a jiya yake cike amma a yau ga shi an kaurace masa. Wannan gida da a jiya ake raya shi da salla, kana kuma sautukan masu sallar dare suke daukakuwa daga bangarorinsa, kuma mutane suke ganin abin da Manzon Allah (s.a.w.a) ya bari, tsokar Zahra da kuma sauran Mutanen Mayafi (Ashab al-Kisa'), to amma a yau ba abin da ake ji in ban da kukan masu tausayawa masu hijiran. A nan ne fa Husaini (a.s) ya kasance, a kuma wannan gidan ne Ahlulbaiti (a.s) suke taruwa, a nan ne dai Imam Husaini (a.s) ya ke nuna kauna da soyayyarsa ga Sukaina, 'yarsa, da kuma al-Rabab, matarsa, yana cewa: Na rantse da raina ni ina son gidan da,                  Sukaina da al-Rabab suke ciki. Ina sonsu kuma zan ba da dukkan abin da na mallaka,                  Kuma ba zan damu da duk wata suka kan hakan ba(7). Wannan gida dai shi da kansa ya kasance waje ne na nuna rashin amincewa, kuma matattara na gwagwarmaya; kana kuma sauti dake bayyanar da labarin mutane, tun daga farko har zuwa wannan karshe mai cike da bala'i. A daidai wannan lokaci dai Imam Husaini (a.s) yana cikin tafiyarsa cikin hamada mai kuna da kuma ban tsoro. Ya isa garin Makka ne kuwa a daren Juma'a, rana ta uku cikin watan Sha'aban, yana mai karanta wannan aya: ( ولَمَّا تَوَجَّهَ تِلْقَاءَ مَدْيَنَ قَالَ عَسَى رَبِّي أنْ يهْديني السَّبِيلِ ) "Kuma a lokacin da ya fuskanci wajen Madyana, sai ya ce: "Ina fatan Ubangijina Ya shiryar da ni a kan madaidaiciyar hanya(8)". ____________ (1)- Al-Wasa'ik al-Ramiyya Li Thaurat al-Imam al-Husaim (a.s) na Abdulkarim al-Kazwini, shafi na 45. (2)- Shaikh Mufid cikin littafinsa Al-Irshad shafi na 201 ya bayyana cewa Imam Husaini (a.s) ya bar Madinan ne kwanaki biyu kafin wata Rajab ya kare, shekara ta 60 BH. (3)- Al-Irshad na Shaikh Mufid, shafi na 202, ayar kuma tana cikin Suratul Kasas; 28:21. (4)- Al-Kamil fi al-Tarikh na Ibn Athir, juzu'i na 4, shafi na 19. (5)- Nisan da ke tsakanin birnin Madina da Makka ya kai kimanin kilomita 450. (6)- Al-Irshad na Shaikh al-Mufid, shafi na 202. (7)- Makatil al-Talibin na Abul Faraj al-Isfahani, shafi na 90. (8)- Al-Irshad na Shaikh al-Mufid, shafi na 202, ayar kuma tana cikin Suratul Kasas ne aya ta 22.
from Blogger https://ift.tt/2Qheyyv
0 notes
alanwaka-blog1 · 5 years
Photo
Tumblr media
Daga haka zaka fuskanci babban aikin da ke gabanmu a Nigeria. Daga abinda ya faru zaka kara fuskantar karfin matsayinka a Nigeria da idon Duniya, Madugu ka hau wani kadami a yanzu haka wanda ba kowanne ido ke ganinsa ba. Amma ko an fahimta ko ba a fahimta ba, a yau karanka ya kai Tsaiko ka zama kasaitaccen toro mai kiwo shi kadai a dokar daji. Matsayinka a yau ya nuna kana iya kafa jam'iyya taka ta kanka kuma ta karbu a hannun al'uma. Yau a arewa kaf!! Babu tauraro kamarka. Kuma karbar wannan Mulki a kotu daidai yake da kwace Goriba a hannun kuturu Da karfin Allah. https://www.instagram.com/alan_waka/p/BvaMP-FgSxn/?utm_source=ig_tumblr_share&igshid=do82jhut2b4o
0 notes
hausafilmstv · 4 years
Text
Kayataccen hoton Mansurah Isah da 'ya'yanta
Tsohuwar tauraruwar fina-finan Hausa wadda yanzu ta yi suna wajan tallafawa gajiyayyu, matar Tauraro, Sani Danja, Mansurah Isah kenan a wadannan kayatattun hotunan data dauka da 'ya'yanta.
cigaba da karatu » from Hutudole: labarai da hausa https://ift.tt/38i9KgM via https://ift.tt/2whmJRK
0 notes
Photo
Tumblr media
Duk inda kaga hasken wata, toh tabbas zakaga hasken tauraro. Wainnan shuwagabannin mu dinnan da mai girama gwamna @govkaduna dakuma dan majalisar jaha @idogo69 mutanene wainda suka damu da jama'ar dasuke wakilta, sannan tunaninsu kulin shine yanda zasu kawo cigaba ta fanni daban daban a fadin jahar kaduna dakuma doka/gabasawa. Suna aiki tukuru dan ganin cewa sun inganta rayuwar marasa galihu, musanmam ta fanin karatu. Wainan jagororin namu @govkaduna dakuma @idogo69 sunba ilimi mahimmanci dari bisa dari sama da komi. Sabida yanzu komi da ilimi akeyi, kuma hasken al'ummar kasa, jaha, dakuma karamar hukuma shi ilimi. Ilimi jogon rayuwane ga duk dan adam, kamar yanda yake wajibi naiman ilimi. Kasantuwar haka, wainnan bayin Allah @govkaduna, dakuma @idogo69 suna kara habbaka karatun 'ya'yan talakawa a jahar kaduna dakuma doka/gabasawa constituency don ganin cewa kowano dan talaka yasami ilimi ingantacce. Sai masu ilimi, kuma wainda sukasan mahimmanci ilimi, su suke bada gudunma acikin al'umma dan samar da ilimi kyauta, mai amfani dakuma inganci. Da Yardar Allah sai kuncigaba da mulki a 2019. ILIMI SHINE GISHIRIN ZAMAN MU'AMALA A DUNIYA. DAN HAKA MUNA BAYANKU WALLAHI @govkaduna dakuma @idogo69 . Allah ya biyamuku bukatunku na alkhairi, daku da iyalenku dakuma jama'ar ku, sannan tare da kareku daga sharrin makiyanku da mahassada. ALLAHUMMA AMEEN. 8+4. IN SHAA ALLAH (at Kaduna) https://www.instagram.com/p/BpQZ81VlvcF/?utm_source=ig_tumblr_share&igshid=klbhtbb61n46
0 notes
newssplashy · 6 years
Text
Labarai a takaice: Abubuwa 5 da suka faru a makon da ya shude
Ga wasu muhimman abubuwan da suka faru a Nijeriya makon da ya gabata.
Ga wasu muhimman abubuwa da suka faru a  Nijeriya makon da ya gabata.
Hargitsi a zauren majalisar tarayya
Safiyar ranar Talata 7 ga watan Agusta jami'an rundunar fararen hula ta DSS suka yi ma zauren majalisar dokokin tarayya zagaye inda suka hana shiga da fita. lamarin dai ya jawo cece-kuce a fadin kasa inda wasu ke zargin cewa hakan ya faru duk a cikin shirin tsige shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki wanda ya sauya sheka daga APC zuwa PDP.
 Hargitsin ya haddasa bacin rai inda wasu yan majalisar suka yi fito-na-fito da jami'an hukumar DSS da suka tare hanyoyin shiga.
Kawanya da jami'an suka yi ya biyo bayan ganawar da wasu sanatocin APC suka yi shugaban DSS tsakar daren ranar Litinin.
An sallami shugaban hukumar DSS, Lawal Daura
Sakamakon lamarin da ya faru a zauren majalisar dokoki, mukaddashin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya sallami shugaban hukumar DSS Lawal Daura. Hakan ya biyo bayan ganawan da yayi da shugaban tare da sauran shuwagabanin hukumomin tsaroa a fadar shugaban kasa.
An kama Lawal Daura bisa wasu zargi da ake masa na daukar mataki ba tare da samun umarni ba. Har yanzu ana bincike kan batun sa.
An kuma nada Mathew Saiyefa a matsayin wanda zai maye gurbin sa a hukumar kasancewa shine ma'aikaci mafi matsayi a hukumar.
Mataimakin gwamnan Kano yayi murabus, ya koma jam'iyar PDP
Yayin da yan siyaya ke sauya sheka zuwa jam'iyun adawa, shima mataimakin gwamnan jihar Kano Farfesa Hafiz Abubakar ya dauki matakin sauka daga matsayin shi tare da sauya jam'iya zuwa PDP.
 Tsohon mataimakin gwamnan ya yanke shawarar yin murabus daga kujerar shi bayan rashin jituwa da ya samu da gwaman jihar.
Babban na hannun daman tsohon gwamnan jihar sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya koma  jam'iyar da uban gidan sa yake ranar talata 7 ga watan Agusta.
Hirar shi da manema labarai bayan taron bikin komawar sa PDP, Farfesa Hafiz yace ya zama dole ya bar jam'iyar APC saboda irin azabtarwa da ya sha a cikin ta cikin yan shekaru da suka gabata.
Yace hakika zai samu sukuni a cikin sabuwar jam'iyar da ya koma tare da jaddada cewa har yanzu biyayyan da yake ma Kwankwaso tana nan kuma zai cigaba da goyon bayan sa a harkar siyasa.
Tsohon gwamnan jihar Akwa ibom ya sauya sheka zuwa APC
Tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom kuma shugaban jam'iya mai karancin rinjaye a majalisar dattawa Godswill Akpabio ya fice daga babban jam'iyar adawa ta PDP zuwa jam'iya mai Mulki ta APC.
An gudanar da taron kaddamar dashi a garin Ikot Ekene dake nan jihar Akwa Ibom wanda ya samu halarcin daruruwan jama'a tare da shugabanin jam'iyar APC.
A jawabin san wajen taron biki, Sanata Akpabio yace ya koma APC ne bayan ya gano cewa shugaba Muhammadu Buhari mutum ne mai adalci kuma mai kishin samad da cigaba a kasa.
Dan majalisar ,mai shekaru 55 yace ya shigo inuwar APC ne domin taimaka wajen samad da cigaba a Nijeriya. A bayanin sa. Yace ya bar jam'iyar adawa ta PDP saboda rashin shugabanni na kwarai da kuma rashin kwakkwarar hangen nesa.
Ahmed Musa ya samu kyakkyawar tarba a sabon kungiyar shi na kasar Saudiya
Gabanin karshen makon, dan wasa mai tauraro Ahmed Musa ya gamu da kyakkyawar tarba a kasar Saudi Arabia yayin da ya koma sabon kungiyar sa ta Al-nassr.
 Dandazon masoyan dan wasa da kungiyar suka fito domin yi masa maraba yayin da ya sauka filin jirginm sama na King Faisal dake nan garin Riyadh.
source http://www.newssplashy.com/2018/08/labarai-takaice-abubuwa-5-da-suka-faru.html
0 notes
doubleddenden · 2 years
Text
Decided to work on more OCs and redo a team shot
Tumblr media
Karden
Tumblr media
Tyron
Tumblr media Tumblr media
Sorrey
Tumblr media Tumblr media
I'm still sort of figuring out their story if they even have one, but they're more or less a trio of rivals
More under the cut
Tumblr media
So last time I talked about Karden, but I decided that his team needed a switch up, so I decided to do that. He's still mostly the same "Rule of Cool" type that wants to become as strong as his parents were, his team is just different now
T Typhlosion (Electric/Psychic). Karden's go to partner, and he specifically chose it because his father chose one as well long ago.
Krushtocean (Water/Fighting): one the traditional starters of Tauraro
Techeon (Steel)
T Blaziken (Poison/Flying)
T Lucario (Ghost. I will make it work dammit. One day I will get it right)
Heliryu (Fire/Dragon)
Now, for the newbies
Tumblr media
Tyron is the local town bully. Not really smart, but he's strong enough with or without Pokemon to get what he wants. Karden was the first person to ever defeat him in battle at the start of their journey, and at first Tyron was furious. Over time, though, he began to see Karden as a friend and someone that set him on a better path.
I said I see Karden as a sort of Yusei Fudo type, but I see Tyron as sort of a Suzy Deltarune type if that makes sense
T Primeape (Dark/Fighting): Primeape are normally so ferocious that normal trainers can barely control them, but Tyron's doesn't need control, as Tyron lets it fight how it wants. The two are basically best friends, odd for anyone with this pokemon
T Charizard (Water/Poison): Tyron's strongest and another monster on the battlefield
T Emboar (Ice/Ghost)
T Zoroark (Fire/Electric)
T Meganium (Ground/Steel), his starter
Gnateon (Bugs)
Tumblr media
Sorrey is quiet and reserved, a kuudere basically in all but when they are faced with an extreme of one emotion or another, and yet they like to crack jokes. Sorrey is also a true psychic, specializing in psychokinesis and some telepathy.
In my head, where Tyron is strong, Sorrey is smart, and they've clearly shown their true strength often. Despite this, they have an admiration for Karden and how he seems normal, yet carries a strong heart and incredible battling skills. They also like to Crack jokes at Tyron, and I imagine the three are good friends by the end of their journey.
I haven't really decided their gender tbh. I started out making a boy, then they became cute enough to be a girl, but then they could also just be androgynous. I might settle one way or another some day
T Feraligatr (Ice/Fighting), starter. They were originally going to choose the Electric/Psychic Typhlosion line, but knew how much Karden wanted it so he could be more like his father, and allowed him to have that one while they took the Totodile.
Kyokoglare (Fire/Ghost): one of the true starters if Tauraro and their ace.
Wyvereon (Dragon)
Brontesail (Water/Rock)
T Rapidash (Flying/Fairy)
Cystruction (Steel/Electric)
Anyway thems the lines.
1 note · View note
toptecharena · 6 years
Text
Ga wasu muhimman abubuwan da suka faru a Nijeriya makon da ya gabata.
Ga wasu muhimman abubuwa da suka faru a  Nijeriya makon da ya gabata.
Hargitsi a zauren majalisar tarayya
Safiyar ranar Talata 7 ga watan Agusta jami’an rundunar fararen hula ta DSS suka yi ma zauren majalisar dokokin tarayya zagaye inda suka hana shiga da fita. lamarin dai ya jawo cece-kuce a fadin kasa inda wasu ke zargin cewa hakan ya faru duk a cikin shirin tsige shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki wanda ya sauya sheka daga APC zuwa PDP.
  Hargitsin ya haddasa bacin rai inda wasu yan majalisar suka yi fito-na-fito da jami’an hukumar DSS da suka tare hanyoyin shiga.
Kawanya da jami’an suka yi ya biyo bayan ganawar da wasu sanatocin APC suka yi shugaban DSS tsakar daren ranar Litinin.
An sallami shugaban hukumar DSS, Lawal Daura
Sakamakon lamarin da ya faru a zauren majalisar dokoki, mukaddashin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya sallami shugaban hukumar DSS Lawal Daura. Hakan ya biyo bayan ganawan da yayi da shugaban tare da sauran shuwagabanin hukumomin tsaroa a fadar shugaban kasa.
An kama Lawal Daura bisa wasu zargi da ake masa na daukar mataki ba tare da samun umarni ba. Har yanzu ana bincike kan batun sa.
An kuma nada Mathew Saiyefa a matsayin wanda zai maye gurbin sa a hukumar kasancewa shine ma’aikaci mafi matsayi a hukumar.
Mataimakin gwamnan Kano yayi murabus, ya koma jam’iyar PDP
Yayin da yan siyaya ke sauya sheka zuwa jam’iyun adawa, shima mataimakin gwamnan jihar Kano Farfesa Hafiz Abubakar ya dauki matakin sauka daga matsayin shi tare da sauya jam’iya zuwa PDP.
  Tsohon mataimakin gwamnan ya yanke shawarar yin murabus daga kujerar shi bayan rashin jituwa da ya samu da gwaman jihar.
Babban na hannun daman tsohon gwamnan jihar sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya koma  jam’iyar da uban gidan sa yake ranar talata 7 ga watan Agusta.
Hirar shi da manema labarai bayan taron bikin komawar sa PDP, Farfesa Hafiz yace ya zama dole ya bar jam’iyar APC saboda irin azabtarwa da ya sha a cikin ta cikin yan shekaru da suka gabata.
Yace hakika zai samu sukuni a cikin sabuwar jam’iyar da ya koma tare da jaddada cewa har yanzu biyayyan da yake ma Kwankwaso tana nan kuma zai cigaba da goyon bayan sa a harkar siyasa.
Tsohon gwamnan jihar Akwa ibom ya sauya sheka zuwa APC
Tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom kuma shugaban jam’iya mai karancin rinjaye a majalisar dattawa Godswill Akpabio ya fice daga babban jam’iyar adawa ta PDP zuwa jam’iya mai Mulki ta APC.
An gudanar da taron kaddamar dashi a garin Ikot Ekene dake nan jihar Akwa Ibom wanda ya samu halarcin daruruwan jama’a tare da shugabanin jam’iyar APC.
A jawabin san wajen taron biki, Sanata Akpabio yace ya koma APC ne bayan ya gano cewa shugaba Muhammadu Buhari mutum ne mai adalci kuma mai kishin samad da cigaba a kasa.
Dan majalisar ,mai shekaru 55 yace ya shigo inuwar APC ne domin taimaka wajen samad da cigaba a Nijeriya. A bayanin sa. Yace ya bar jam’iyar adawa ta PDP saboda rashin shugabanni na kwarai da kuma rashin kwakkwarar hangen nesa.
Ahmed Musa ya samu kyakkyawar tarba a sabon kungiyar shi na kasar Saudiya
Gabanin karshen makon, dan wasa mai tauraro Ahmed Musa ya gamu da kyakkyawar tarba a kasar Saudi Arabia yayin da ya koma sabon kungiyar sa ta Al-nassr.
  Dandazon masoyan dan wasa da kungiyar suka fito domin yi masa maraba yayin da ya sauka filin jirginm sama na King Faisal dake nan garin Riyadh.
Go to Source Author: Ahmad Aliyu Labarai a takaice: Abubuwa 5 da suka faru a makon da ya shude Ga wasu muhimman abubuwan da suka faru a Nijeriya makon da ya gabata. Ga wasu muhimman abubuwa da suka faru a  Nijeriya makon da ya gabata.
0 notes
naijabriz · 6 years
Text
Tauraron Super eagles: Ahmed Musa ya koma kasar Saudiya da taka leda
Tauraron Super eagles: Ahmed Musa ya koma kasar Saudiya da taka leda
[ad_1]
Tsohon kungiyar sa ta Leicester ta amince da yarjejeniyar kungiyar Al-nassr kan fam miliyan 16 na siyan dan wasan Nijeriyan.
Dan wasa mai tauraro Ahmed Musa zai koma kungiyar Al-nassr dake kasar Saudi Arabia da taka leda.
Kungiyar ita tayi nasarar siyan dan wasan bayan tayi da kungiyoyi da dama suka yi domin kawo shi inuwar su domin taka masu leda.
Tsohon kungiyar sa ta Leicester ta…
View On WordPress
0 notes
alkammawa1posts · 6 years
Text
Sanata Barau Ibrahim Jibrin: Damina Uwar Albarka!
Sanata Barau Ibrahim Jibrin: Damina Uwar Albarka!
  Daga birnin Kano wato Jala Babbar Hausa zuwa garin Kabo kuma mazaunin Karamar Hukumar Kabo tafiyar sa a daya ce. Wannan gari mai karatu shi ne mahaifar dan gani kashenin Jam’iyyar APC kuma sabulun sanatocin Najeriya wato Sanata Barau Ibrahim Jibrin, haziki, jarumi, masanin sha’anin tattalin arziki kuma goggagen dan siyasa tun duniyar jiya zuwa a yau da ya kasance tauraro a tsakanin masu amfani…
View On WordPress
0 notes
doubleddenden · 2 years
Text
And now for some OC stuff
Tumblr media
This is Karden, and he's actually the son of two of my other OCs, Dray and Hanna
Tumblr media
More under the cut
Tumblr media
I haven't really worked out his back story, but he's more or less from the future. Unlike his parents that started week and meek, Karden is calm, calculating, and strong from the get go, thanks to training and reassurance he received growing up from two of the strongest trainers in Tauraro, let alone one of the chosen ones that saved the world. Karden has an intense love for Pokemon and sometimes gets along with them better than humans, but he's still a good friend and defends those he cares about fiercely. He seems to operate perpetually under the "Rule of Cool"- seemingly everything he does looks cool as hell to see. Yet somehow, despite this, he's down to earth.
Tumblr media
As for his team, he's a Tauraro trainer, so of course he has Tauraro pokemon.
Feraligatr: ice/fighting, his starter
Denkichu: Electric, Standard Pikachu clone
Blaziken: Poison/Flying
Heliryu: Fire/Dragon, his signature
Lucario: Ghost/Psychic, originally Ghost/Steel, but I changed it for better flow with this team. May change again if it fancies me
Techeon: Steel
Now, for some design stuff:
If you can't tell, I based his appearance on Yusei from Yugioh 5ds- at first it wasn't intentional, but I ended up liking the direction it was heading way too much to change it.
The thing on his arm- idk if a lot of people remember, but back in BW and BW2, there were these multi-player exclusive things called Wonder Launchers, which essentially let you use items like Potions or X items. In this case, it's been slightly repurposed to be a mega ring, dyna band, z ring, and whatever other gimmicks come out eventually.
Anyway this was fun and I like him. I love his dumb anime hair and the idea that two nerds ended up making a cool kid.
1 note · View note
doubleddenden · 1 year
Text
Tumblr media
A new fakemon for my ongoing project I'm never going to finish. This is also sort of one I'm debating on renaming, but for now, this is Tauraran Corviknight, OR Corvilich as its going by right now.
Corviknight is my favorite Pokemon- I'm sad though, because there's no DS styled sprite for it other than other fan made versions of it. I don't particularly like editing fan art for my own purposes, so I ended up making this entirely from scratch using a few references, and I tried some new methods that actually made this slightly easier to do than usual for such a complex design.
Is it edgy? Yes. And its fun.
Btw, I'm considering renaming my region just because Tauraro doesn't quite roll off the tongue. I'll be thinking on it.
alright, blurb under the cut
Rock/Flying, Scavenger Pokemon
Ability: Pressure
Corvilich assimilate the bones of their prey onto their bodies, and have an ability to reshape bone for their own purposes. The harder the bone, the more favorable. Corvilich often fight each other for their bone armor, stealing armor from the loser. Whether a Pokemon is already dead or alive means nothing to Corvilich: It can hunt or scavenge either.
Corvilich are considered bad omens of death tracing back hundreds of years, but in fact they serve an important environmental service of removing rotting corpses from vulnerable ecosystems or even other vulnerable Pokemon. Smart as a tack, but with an incredibly thick skull, these Pokemon are hard headed in both an emotional and literal sense. When bonded with a human, however, they will gift them with shiny objects as gifts.
Nobody is sure when or how the divergence from Corviknight happened, but the two do not get along in any sense. They were almost considered the same species, but their diets, mannerisms, and overall dna suggest they are a slightly adjacent species. Regardless, a Corvilich will try to pry the armor off of a Corviknight if given the opportunity.
3 notes · View notes